• English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za A Hana ‘Yan Kasar Waje Sayen Amfanin Gona Kai-tsaye A Gonaki

byAbubakar Abba
3 years ago
Gona

Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa, tana shirye-shiryen haramta wa ‘yan kasar waje sayen amfanin gona kai-tsaye a gonanakin manoman kasar nan.

Ministan Ma’aikatar Cinikayya da zuba jari Otumba Adeniyi Adebayo ne ya bayyana hakan a lokacin da ya kaddamar da wani kwamitin hadda a tsakanin hukumomin gwamnatin tarayya a babban birnin tarayyar Abuja.

  • Yawan Shinkafan Da Aka Noma A Sin A Farkon Kakar Bana Ya Karu Da Kashi 0.4%

Ya ci gaba da cewa, tuni aka amince da wannan matakin a taron Majalisar kasa.
Adeniyi ya ci gaba da cewa, gwamnatin tarayya ta fara shirin wanzar da tsarin noma don kiwo, wanda ya kara da cewa, wannan kokarin na daga cikin kokarin da gwamnatin tarayya ke yi domin ta samar da kyakywan yanayi ga masu bukatar sayen amfanin gona.

Ministan ya kara da cewa, gwamnatin tarayya ta yi hakan ne domin ta magance kalubalen da ake samu na bunkasa fannin aikin noma a Nijeriya da kara habaka fannin aikin tattalin arzikin Nijeriya da dakile yadda ake tauye manoman wajen samun ribar amfanin gona da ya kamata su samu wajen sayen kayan amfanin.

“Gwamnatin tarayya ta fara shirin wanzar da tsarin noma don kiwo, inda ya kara da cewa, wannan kokarin na daga cikin kokarin da gwamnatin tarayya ke yi domin ta samar da kyakywan yanayi ga masu bukatar sayen amfanin gona”.

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo

Adeniyi ya kuma koka kan yadda ‘yan kasar wajen ke cutar da manoman kasar nan wajen sayen amfanin gonakan su kai tsaye daga gonakan su ba cikin farashi mai sauki.

Ya ce, hakan ya janyo masana’antun kasar samun wadataccen amfanin gona da suke sarrafa wa zuwa sauran nau’ukan abinci saboda yadda ‘yan kasar wajen ke saye amfanin gonakan na manoman.

A cewar Ministan wannan lamarin bai dace ba domin hakan domin ‘yan kasar wajen, na sayen amfanin gonakan da manoman suka noma ne a cikin rahusa, inda kuma hakan ke janyo samar da wadataccen amfanin gona ga ‘yan kasar da kuma kara haifar da rashin aikin yi.

“Lamarin bai dace ba domin hakan domin ‘yan kasar wajen, na sayen amfanin gonakan da manoman suka noma ne a cikin rahusa, inda kuma hakan ke janyo samar da wadataccen amfanin gona ga ‘yan kasar da kuma kara haifar da rashin aikin yi”.

A na sa jawabin shugaban kwamitin Suleman Audu, ya sanar da yunkurin kwamtin wajen samar da shugabanci na gari domin a wanzar da nauyin da aka dora wa kwamitin don yin aikinsa yadda ya kamata.

Audu ya kuma yi alkawarin cewa, kwamitin ba zai baiwa Gwamnati kunya , kan aikin da aka dora masa ba.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina

October 3, 2025
Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo
Noma Da Kiwo

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo

October 3, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Shirin Bunkasa Kiwon Kifi
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Shirin Bunkasa Kiwon Kifi

September 27, 2025
Next Post
maryam

Dannau Ba Matsalar Aljanu Ba Ce, Aikin Kwakwalwa Ne -Dakta Maryam (Adon Gari)

LABARAI MASU NASABA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version