• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za A Hana ‘Yan Kasar Waje Sayen Amfanin Gona Kai-tsaye A Gonaki

by Abubakar Abba
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Za A Hana ‘Yan Kasar Waje Sayen Amfanin Gona Kai-tsaye A Gonaki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa, tana shirye-shiryen haramta wa ‘yan kasar waje sayen amfanin gona kai-tsaye a gonanakin manoman kasar nan.

Ministan Ma’aikatar Cinikayya da zuba jari Otumba Adeniyi Adebayo ne ya bayyana hakan a lokacin da ya kaddamar da wani kwamitin hadda a tsakanin hukumomin gwamnatin tarayya a babban birnin tarayyar Abuja.

  • Yawan Shinkafan Da Aka Noma A Sin A Farkon Kakar Bana Ya Karu Da Kashi 0.4%

Ya ci gaba da cewa, tuni aka amince da wannan matakin a taron Majalisar kasa.
Adeniyi ya ci gaba da cewa, gwamnatin tarayya ta fara shirin wanzar da tsarin noma don kiwo, wanda ya kara da cewa, wannan kokarin na daga cikin kokarin da gwamnatin tarayya ke yi domin ta samar da kyakywan yanayi ga masu bukatar sayen amfanin gona.

Ministan ya kara da cewa, gwamnatin tarayya ta yi hakan ne domin ta magance kalubalen da ake samu na bunkasa fannin aikin noma a Nijeriya da kara habaka fannin aikin tattalin arzikin Nijeriya da dakile yadda ake tauye manoman wajen samun ribar amfanin gona da ya kamata su samu wajen sayen kayan amfanin.

“Gwamnatin tarayya ta fara shirin wanzar da tsarin noma don kiwo, inda ya kara da cewa, wannan kokarin na daga cikin kokarin da gwamnatin tarayya ke yi domin ta samar da kyakywan yanayi ga masu bukatar sayen amfanin gona”.

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

Adeniyi ya kuma koka kan yadda ‘yan kasar wajen ke cutar da manoman kasar nan wajen sayen amfanin gonakan su kai tsaye daga gonakan su ba cikin farashi mai sauki.

Ya ce, hakan ya janyo masana’antun kasar samun wadataccen amfanin gona da suke sarrafa wa zuwa sauran nau’ukan abinci saboda yadda ‘yan kasar wajen ke saye amfanin gonakan na manoman.

A cewar Ministan wannan lamarin bai dace ba domin hakan domin ‘yan kasar wajen, na sayen amfanin gonakan da manoman suka noma ne a cikin rahusa, inda kuma hakan ke janyo samar da wadataccen amfanin gona ga ‘yan kasar da kuma kara haifar da rashin aikin yi.

“Lamarin bai dace ba domin hakan domin ‘yan kasar wajen, na sayen amfanin gonakan da manoman suka noma ne a cikin rahusa, inda kuma hakan ke janyo samar da wadataccen amfanin gona ga ‘yan kasar da kuma kara haifar da rashin aikin yi”.

A na sa jawabin shugaban kwamitin Suleman Audu, ya sanar da yunkurin kwamtin wajen samar da shugabanci na gari domin a wanzar da nauyin da aka dora wa kwamitin don yin aikinsa yadda ya kamata.

Audu ya kuma yi alkawarin cewa, kwamitin ba zai baiwa Gwamnati kunya , kan aikin da aka dora masa ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Mutane 2 Sun Mutu, An Ceto 5 Yayin Da Gini Ya Rufta A Abuja

Next Post

Dannau Ba Matsalar Aljanu Ba Ce, Aikin Kwakwalwa Ne -Dakta Maryam (Adon Gari)

Related

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani
Noma Da Kiwo

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

6 days ago
Gwamnonin Arewa Na Kokarin Farfado Da Hadin Kan Yankin
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

6 days ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Nau’ikan Amfanin Gona Da Ke Saurin Girma Cikin ‘Yan Watanni

6 days ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Sama Wa Manoma Masu Renon Tsirrai Rancen Kudi

2 weeks ago
Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi
Noma Da Kiwo

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi

2 weeks ago
Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci
Noma Da Kiwo

Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci

3 weeks ago
Next Post
maryam

Dannau Ba Matsalar Aljanu Ba Ce, Aikin Kwakwalwa Ne -Dakta Maryam (Adon Gari)

LABARAI MASU NASABA

aure

Kar Ki Bari Naman Sallah Ya Kashe Miki Aure Yar’uwa

June 6, 2025
Ministan Tsaro

Ministan Tsaro Ya Yi Gargadin Sake Dawowar Boko Haram Na Barazana Ga Nijeriya

June 6, 2025
Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

June 6, 2025
Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

June 6, 2025
Ambaliyar Ruwa A Mokwa: Kauyuka 1,249 A Jihohi 30 Na Cikin Hadari — Gwamnatin Tarayya

Ambaliyar Ruwa A Mokwa: Kauyuka 1,249 A Jihohi 30 Na Cikin Hadari — Gwamnatin Tarayya

June 6, 2025
Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

June 6, 2025
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

June 6, 2025
Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 6, 2025
Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 5, 2025
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

June 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.