• English
  • Business News
Wednesday, October 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za A Rataye Wani Da Ya Yi Wa Budurwa Fyade A Ekiti

by Sabo Ahmad
3 years ago
Fyade

Wata babbar kotun jihar Ekiti, da ke Ado Ekiti ta yanke wa wani mutum mai kimanin shekara 24, mai suna Segun Iwaetan, hukuncin kisa ta hanyar rataya, saboda kama shi da laifin fyaden da ya yi wa wata makociyarsa mai shekara 20, da kuma kama shi da bindiga guda biyu.

An tuhumi wanda ake zargin ne da laifuka guda bakwai wadanda dukkansu ke da alaka da fyade da mallakar bindiga da kuma zama dan kungiyar asiri.

  • Kotu: Mutane 33 Aka Yi Wa Hukunci Daga 11,000 Da Ake Zargin Sun Aikata Fyade A Nijeriya 

Kamar yadda takardar tuhumar ta nuna, “Segun Iwaetan da Atila Iwaetan (wanda a halin yanzu ya gudu), sun hada baki wajen balle gida da sata a shagon Olayemi Oyerinde, suka kwashi kaya wadanda aka kiyasta kudinsu fiye da naira miliyan 1.8.

Haka kuma wadanda ake zargin ya yi wa wata mace mai kimanin shekara 20 da ke zaune a Odo Ado, Ado Ekiti fyade, an kuma kama shi da laifin mallakar bindiga guda biyu da kuma laifin zama dan kungiyar asiri.

Wadda aka yi wa fyaden ta ce, “wannan da ya yi min fyadrn makocina ne. A wannan rana da zai yi min fyaden, sai ya shigo dakina da tsakar dare, ina kwance ya tashe ni, ya nuna min bindiga kuma ya ce, idan na yi ihu zai harbe ni. Sai ya ce in cire kayana , a nan ne ya yi min fyade. Bayan ya gama, sai ya roke ni cewa in yafe masa. Ni kuma na ce, na ki.”
Dansanda mai gabatar da kara, Albert Adeyemi, ya gabatar da shaidu guda biyar da suka tabbatar da bayanin wadda aka yi wa fyaden. Lauyan wanda ake zargin, bai kira shaida ko daya ba.

LABARAI MASU NASABA

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

‘Yansanda Sun Kama Mutum Hudu Da Ake Zargi Da Aikata Muggan Laifuka A Yobe

Da yake yanke hukunci, mai shari’a Adeniyi Familoni, bayan tabbatar da laifin da ake zargi, ya yanke hukunci kan hada baki wajen aikata laifi da mallakar makami ba bisa ka’ida ba, na shekara 12 a kurkuku, ba tare da zabin tara ba.

“Dangane da batun fyade kuwa, kotun ta yanke hukuncin daurin rai-da-rai,” Sai kuma shiga kungiyar asiri ta Eiye, alkalin ya gaya wa wanda aka gabatar, cewa “hukunci na karshe shi ne na kisa ta hanyar rataya.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi
Kotu Da Ɗansanda

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

October 4, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama Mutum Hudu Da Ake Zargi Da Aikata Muggan Laifuka A Yobe

October 4, 2025
Yaki Da Miyagun Kwayoyi: Kamfanin LEADERSHIP Da NDLEA Sun Kulla Kawance
Kotu Da Ɗansanda

NDLEA Ta Farmaki Masu Safarar Muggan Kwayoyi A Sassan Nijeriya

September 27, 2025
Next Post
Sin Da Saudiyya Abokai Ne Na Gaskiya Bisa Manyan Tsare-tsare

Sin Da Saudiyya Abokai Ne Na Gaskiya Bisa Manyan Tsare-tsare

LABARAI MASU NASABA

Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

October 21, 2025
Sin Ta Kammala Ginin Cibiyar Adana Bayanai Mai Amfani Da Karfin Iska A Karkashin Ruwa

Sin Ta Kammala Ginin Cibiyar Adana Bayanai Mai Amfani Da Karfin Iska A Karkashin Ruwa

October 21, 2025
Aikin Jinya Kyauta: Gwamnatin Zamfara Ta Kammala Zagaye Na 10 Na Kula Da Marasa Lafiya 3,447

Aikin Jinya Kyauta: Gwamnatin Zamfara Ta Kammala Zagaye Na 10 Na Kula Da Marasa Lafiya 3,447

October 21, 2025
Ci Gaban Kasar Sin Ya Shaida Cewa Yawan Jama’a Ba Dalili Ne Na Rashin Ci Gaba Ba

Ci Gaban Kasar Sin Ya Shaida Cewa Yawan Jama’a Ba Dalili Ne Na Rashin Ci Gaba Ba

October 21, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

Gwamna Yusuf Ya Buƙaci Hukumar NBC Da Ta Sa Ido Kan Gidajen Rediyo Da Talabijin Na Yanar Gizo

October 21, 2025
Me Aka Gano Kan Makomar Tattalin Arzikin Kasar Sin Daga Karuwar 5.2% Na Tattalin Arzikinta?

Me Aka Gano Kan Makomar Tattalin Arzikin Kasar Sin Daga Karuwar 5.2% Na Tattalin Arzikinta?

October 21, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisa Ta Tabbatar Da Yusuf A Matsayin Sabon Shugaban NPC, Wasu 2 A Matsayin Kwamishinoni

October 21, 2025
Jirgin Kasa Mafi Saurin Gudu A Duniya Ya Fara Zirga-Zirgar Gwaji A Sin

Jirgin Kasa Mafi Saurin Gudu A Duniya Ya Fara Zirga-Zirgar Gwaji A Sin

October 21, 2025
Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu

Ma’aikatan Manyan Makarantu Na Kaduna Sun Dakatar Da Yajin Aiki Yayin Da Gwamna Sani Ya Amince Da Sabon Tsarin Albashi

October 21, 2025
Jami’an Kasashen Afrika Na Koyon Dabarar Yaki Da Talauci Ta Sin A Jihar Ningxia

Jami’an Kasashen Afrika Na Koyon Dabarar Yaki Da Talauci Ta Sin A Jihar Ningxia

October 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.