• English
  • Business News
Tuesday, July 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za A Sake Yin Gasar Masu Kirkira Da Fasaha Ta Katsina Karo Na Biyu

by El-Zaharadeen Umar
3 years ago
in Labarai
0
Za A Sake Yin Gasar Masu Kirkira Da Fasaha Ta Katsina Karo Na Biyu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwamitin gudanar da gasar masu kirkira da fasaha da suka shafi fannoni daban daban a jihar Katsina wanda ake kira Katsina national talent hurt Challenge’a turance ya bada sanarwar yin gasar karo na biyu.

Shugaban kwamitin gasar Arch Mansur Kurfi ya bayyana haka a lokacin taron manema labarai da kwamitin ya kira wanda ya bayyana cewa sun kammala duk wasu shirye-shirye na fara gasar

Arch Mansur Kurfi ya ƙara da cewa wannan gasa ɗaya ce daga cikin ƙoƙarin gwamna Aminu Bello Masari wanda ya yarda tare da girmama mutane masu fasaha da kirkira domin ba su dama su baje kolin baiwar da Allah ya yi masu a wannan gasar wanda hakan zai ƙara ba wasu dama.

Ya ƙara da cewa idan za a iya tunawa kashin farko na wannan gasa an yi shi ne a farkon wannan shekara ta 2022 inda fiye da mutane 7,000 suka shiga wannan gasa kuma aka tantance mutum 250 sannan daga ƙarshe mutum 13 suka samu nasara a bangarori daban daban.

A cewar sa, mutane 13 sun samu kyaututuka da dama da suka haɗa da naira miliyan ɗaya da rabi zuwa naira miliyan biyar ya yin da wanda ya zo na ɗaya ya samu mota kira Toyota Highlander da kuma kuɗi miliyan biyu.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Katsina Ta Fara Bayar Da Maganin Zazzabi Kyauta A Asibitoci

NiMet Ta Yi Hasashen Samun Mamakon Ruwan Sama A Sassan Nijeriya Cikin Kwana 3

Ya cigaba da cewa an zaɓi mutane 100 daga cikin waɗanda suka shiga gasar inda kowanensu aka bashi Naira dubu ɗari, ya ƙara da cewa ko ba komi jihar Katsina ta amfana da wannan gasa inda aka samar da wani ɓangare na koyan ƙere-ƙere a kwalejin Hassan Usman Katsina

Arch Mansur Kurfi ya yi ƙarin haske akan wannan gasa ta bana inda ya ce bangarori huɗu ne za a shiga gasar akan su kuma za a fitar da mutane uku daga kowane fanni da kuma wanda ya zo ɗaya.

“Ɓangarori sun haɗa da na farko kwarewa akan zane na biyu gyaran mota na uku kuma fasaha akan Na’ura mai ƙwaƙwalwa da kuma fannin waka da Kiɗa waɗannan sune bangarori guda hudu da za a kafsa akan su insha’Allahu” inji shi

Ya ce domin ba kowane matashi damar shiga wannan gasa tuni an fara bayar da fom ɗin shiga wannan gasa, ga waɗanda ke da sha’awa shiga za a yi zuwa ofishin wannan cibiyar da ke Khallilul Rahama Plaza ko kuma ta hanyar ziyartar yanar gizo www.katsinanationaltalebthurtchallege.org domin yin rijista.

Daga ƙarshe ya bayyana fatan da yake da shi cewa matasa masu fasaha da kirkira za su shiga wannan gasa a dama da su a wannan baje kollin masu basira da baiwa karo na biyu da zai gudana a jihar Katsina


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

KECHEMA Ta Kaddamar Da Kwamitin Bayar Da Gudunmawar Kula Da Kiwon Lafiya A Kebbi 

Next Post

Babban kalubalen Majalisar Dokokin Nijeriya A Yanzu – Sanata Barkiya

Related

Gwamnatin Katsina Ta Fara Bayar Da Maganin Zazzabi Kyauta A Asibitoci
Labarai

Gwamnatin Katsina Ta Fara Bayar Da Maganin Zazzabi Kyauta A Asibitoci

51 minutes ago
NiMet Ta Yi Hasashen Samun Mamakon Ruwan Sama A Sassan Nijeriya Cikin Kwana 3
Labarai

NiMet Ta Yi Hasashen Samun Mamakon Ruwan Sama A Sassan Nijeriya Cikin Kwana 3

2 hours ago
Gwamnonin Nijeriya Sun Yi Ta’aziyyar Waɗanda Suka Rasu A Ambaliyar Ruwa A Adamawa
Manyan Labarai

Gwamnonin Nijeriya Sun Yi Ta’aziyyar Waɗanda Suka Rasu A Ambaliyar Ruwa A Adamawa

3 hours ago
Gwamnan Zamfara Ya Naɗa Abdulkadir Ibrahim A Matsayin Sabon Sarkin Katsinan Gusau Na 16
Manyan Labarai

Gwamnan Zamfara Ya Naɗa Abdulkadir Ibrahim A Matsayin Sabon Sarkin Katsinan Gusau Na 16

3 hours ago
EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Akwa Ibom
Labarai

EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Akwa Ibom

6 hours ago
Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina
Manyan Labarai

Jami’an Tsaron Katsina Sama Da 100 Sun Rasu A Yaƙi Da ‘Yan Ta’adda – Gwamnati

7 hours ago
Next Post
Babban kalubalen Majalisar Dokokin Nijeriya A Yanzu – Sanata Barkiya

Babban kalubalen Majalisar Dokokin Nijeriya A Yanzu – Sanata Barkiya

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Katsina Ta Fara Bayar Da Maganin Zazzabi Kyauta A Asibitoci

Gwamnatin Katsina Ta Fara Bayar Da Maganin Zazzabi Kyauta A Asibitoci

July 29, 2025
NiMet Ta Yi Hasashen Samun Mamakon Ruwan Sama A Sassan Nijeriya Cikin Kwana 3

NiMet Ta Yi Hasashen Samun Mamakon Ruwan Sama A Sassan Nijeriya Cikin Kwana 3

July 29, 2025
Gwamnonin Nijeriya Sun Yi Ta’aziyyar Waɗanda Suka Rasu A Ambaliyar Ruwa A Adamawa

Gwamnonin Nijeriya Sun Yi Ta’aziyyar Waɗanda Suka Rasu A Ambaliyar Ruwa A Adamawa

July 29, 2025
Gwamnan Zamfara Ya Naɗa Abdulkadir Ibrahim A Matsayin Sabon Sarkin Katsinan Gusau Na 16

Gwamnan Zamfara Ya Naɗa Abdulkadir Ibrahim A Matsayin Sabon Sarkin Katsinan Gusau Na 16

July 29, 2025
Tsohon Ɗan Takarar Mataimakin Gwamnan Kaduna Na PDP Ya Koma ADC

Tsohon Ɗan Takarar Mataimakin Gwamnan Kaduna Na PDP Ya Koma ADC

July 29, 2025
EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Akwa Ibom

EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Akwa Ibom

July 29, 2025
Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina

Jami’an Tsaron Katsina Sama Da 100 Sun Rasu A Yaƙi Da ‘Yan Ta’adda – Gwamnati

July 29, 2025
An Gudanar Da Taron Dandalin Tattaunawar Neman Sabon Tunani Na Asali Na 2025

An Gudanar Da Taron Dandalin Tattaunawar Neman Sabon Tunani Na Asali Na 2025

July 28, 2025
Ambaliyar Ruwa: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Ya Ƙaru Zuwa 23 A Jihar Adamawa

Ambaliyar Ruwa: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Ya Ƙaru Zuwa 23 A Jihar Adamawa

July 28, 2025
Sin: Ya Kamata A Warware Sabanin Tattalin Arziki Da Cinikayya Ta Hanyar Tattaunawa

Sin: Ya Kamata A Warware Sabanin Tattalin Arziki Da Cinikayya Ta Hanyar Tattaunawa

July 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.