• English
  • Business News
Friday, September 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za A Sake Yin Gasar Masu Kirkira Da Fasaha Ta Katsina Karo Na Biyu

by El-Zaharadeen Umar
3 years ago
in Labarai
0
Za A Sake Yin Gasar Masu Kirkira Da Fasaha Ta Katsina Karo Na Biyu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwamitin gudanar da gasar masu kirkira da fasaha da suka shafi fannoni daban daban a jihar Katsina wanda ake kira Katsina national talent hurt Challenge’a turance ya bada sanarwar yin gasar karo na biyu.

Shugaban kwamitin gasar Arch Mansur Kurfi ya bayyana haka a lokacin taron manema labarai da kwamitin ya kira wanda ya bayyana cewa sun kammala duk wasu shirye-shirye na fara gasar

Arch Mansur Kurfi ya ƙara da cewa wannan gasa ɗaya ce daga cikin ƙoƙarin gwamna Aminu Bello Masari wanda ya yarda tare da girmama mutane masu fasaha da kirkira domin ba su dama su baje kolin baiwar da Allah ya yi masu a wannan gasar wanda hakan zai ƙara ba wasu dama.

Ya ƙara da cewa idan za a iya tunawa kashin farko na wannan gasa an yi shi ne a farkon wannan shekara ta 2022 inda fiye da mutane 7,000 suka shiga wannan gasa kuma aka tantance mutum 250 sannan daga ƙarshe mutum 13 suka samu nasara a bangarori daban daban.

A cewar sa, mutane 13 sun samu kyaututuka da dama da suka haɗa da naira miliyan ɗaya da rabi zuwa naira miliyan biyar ya yin da wanda ya zo na ɗaya ya samu mota kira Toyota Highlander da kuma kuɗi miliyan biyu.

Labarai Masu Nasaba

Ce-ce-kuce Kan Shirin Ƙara Wa Ƴan Siyasa Masu Riƙe Da Madafun Iko Albashi

Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe Ɗan Adaidaita

Ya cigaba da cewa an zaɓi mutane 100 daga cikin waɗanda suka shiga gasar inda kowanensu aka bashi Naira dubu ɗari, ya ƙara da cewa ko ba komi jihar Katsina ta amfana da wannan gasa inda aka samar da wani ɓangare na koyan ƙere-ƙere a kwalejin Hassan Usman Katsina

Arch Mansur Kurfi ya yi ƙarin haske akan wannan gasa ta bana inda ya ce bangarori huɗu ne za a shiga gasar akan su kuma za a fitar da mutane uku daga kowane fanni da kuma wanda ya zo ɗaya.

“Ɓangarori sun haɗa da na farko kwarewa akan zane na biyu gyaran mota na uku kuma fasaha akan Na’ura mai ƙwaƙwalwa da kuma fannin waka da Kiɗa waɗannan sune bangarori guda hudu da za a kafsa akan su insha’Allahu” inji shi

Ya ce domin ba kowane matashi damar shiga wannan gasa tuni an fara bayar da fom ɗin shiga wannan gasa, ga waɗanda ke da sha’awa shiga za a yi zuwa ofishin wannan cibiyar da ke Khallilul Rahama Plaza ko kuma ta hanyar ziyartar yanar gizo www.katsinanationaltalebthurtchallege.org domin yin rijista.

Daga ƙarshe ya bayyana fatan da yake da shi cewa matasa masu fasaha da kirkira za su shiga wannan gasa a dama da su a wannan baje kollin masu basira da baiwa karo na biyu da zai gudana a jihar Katsina


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

KECHEMA Ta Kaddamar Da Kwamitin Bayar Da Gudunmawar Kula Da Kiwon Lafiya A Kebbi 

Next Post

Babban kalubalen Majalisar Dokokin Nijeriya A Yanzu – Sanata Barkiya

Related

Ce-ce-kuce Kan Shirin Ƙara Wa Ƴan Siyasa Masu Riƙe Da Madafun Iko Albashi
Manyan Labarai

Ce-ce-kuce Kan Shirin Ƙara Wa Ƴan Siyasa Masu Riƙe Da Madafun Iko Albashi

31 minutes ago
Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe Ɗan Adaidaita
Labarai

Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe Ɗan Adaidaita

11 hours ago
NNPP
Manyan Labarai

Gwamna Yusuf Ya Nuna Jin Daɗinsa Kan Yadda Kano Ta Zarce Legas, Oyo A Sakamakon NECO Na 2025

13 hours ago
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna
Manyan Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

15 hours ago
Ci Gaban Tattalin Arzikin Sin Na Taimaka Ga Bunkasa Al’adunta Da Mu’amalar Al’adu Tsakaninta Da Kasashen Duniya
Ra'ayi Riga

Ci Gaban Tattalin Arzikin Sin Na Taimaka Ga Bunkasa Al’adunta Da Mu’amalar Al’adu Tsakaninta Da Kasashen Duniya

15 hours ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Labarai

’Yansanda Sun Kama Sojan Gona Da Motocin Sata 3 A Jigawa

18 hours ago
Next Post
Babban kalubalen Majalisar Dokokin Nijeriya A Yanzu – Sanata Barkiya

Babban kalubalen Majalisar Dokokin Nijeriya A Yanzu – Sanata Barkiya

LABARAI MASU NASABA

Ce-ce-kuce Kan Shirin Ƙara Wa Ƴan Siyasa Masu Riƙe Da Madafun Iko Albashi

Ce-ce-kuce Kan Shirin Ƙara Wa Ƴan Siyasa Masu Riƙe Da Madafun Iko Albashi

September 19, 2025
An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

September 18, 2025
Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

September 18, 2025
Fim Mai Taken 731 Na Tunatar Da Jama’a Muhimmancin Kiyaye Zaman Lafiya

Fim Mai Taken 731 Na Tunatar Da Jama’a Muhimmancin Kiyaye Zaman Lafiya

September 18, 2025
Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe Ɗan Adaidaita

Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe Ɗan Adaidaita

September 18, 2025
Sashen Raya Kimiyya Da Fasaha Na Sin Ya Kai Babban Matsayi Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 14

Sashen Raya Kimiyya Da Fasaha Na Sin Ya Kai Babban Matsayi Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 14

September 18, 2025
Jose Mourinho Ya Zama Sabon Kocin Benfica

Jose Mourinho Ya Zama Sabon Kocin Benfica

September 18, 2025
An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing

An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing

September 18, 2025
NNPP

Gwamna Yusuf Ya Nuna Jin Daɗinsa Kan Yadda Kano Ta Zarce Legas, Oyo A Sakamakon NECO Na 2025

September 18, 2025
Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

September 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.