• English
  • Business News
Saturday, October 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za Mu Canza Salon Yaƙin Da Muke Yi Da Ƴan Bindiga a Nijeriya – Bola Tunibu

by Abubakar Sulaiman and El-Zaharadeen Umar
1 year ago
in Tsaro, Manyan Labarai, Siyasa
0
Za Mu Canza Salon Yaƙin Da Muke Yi Da Ƴan Bindiga a Nijeriya – Bola Tunibu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Ƙasa Bola Ahmad Tunibu ya ba da tabbacin cewa za su canza salon Yaƙin da hukumomin tsaron Nijeriya ke yi da ‘yan ta’adda da suka hana zaman lafiya.

Bola Ahmad Tunibu ya bayyana haka a lokacin taron neman mafita da gwamnonin arewa maso yamma da hukumar UNDP suka shirya a Katsina.

  • Masu Sana’ar Bola-jari Sun Buƙaci Gwamnatin Nijeriya Ta Tallafa Musu Da Rancen Kuɗaɗe
  • Shugaban Ƙasa Bola Tinubu Ya Yi Sabon Naɗi A Hukumar Kula Da Ƴansanda

Shugaban wanda ya samu wakilcin mataimakinsa, Kashim Shattima ya bayyana mahimmancin taro iri wannan, ya ce zai taimaka matuƙa gaya wajen samar da zaman lafiya a yankin arewa maso yamma

Haka kuma ya bayyana cewa a wannan karon ya zama wajibi a yi amfani da wasu dabaru da hanyoyi na cikin gida domin shawo kan wannan matsala musamman a arewacin Nigeriya.

“Ta ɓangaren gwamnatin tarayya za mu ƙara ƙarfafa hanyar samar da aikin yi ga matasa da ƙoƙarin inganta zaman lafiya a tsakanin al’umma ta hanyar tattaunawa tare da zuba jari wajen samarwa da matasa aikin yi” inji shi

Labarai Masu Nasaba

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Ya ƙara da cewa matakan da ake ɗauka za su da ce da ƙoƙarin da jami’an tsaro ke yi wajen samar da zaman lafiya musamman amfani da fasahar zamani wajen yaƙi da ‘yan ta’adda da suka hana zaman lafiya.

Kazalika mataimakin shugaban kasar ya ce gwamnatin tarayya ta warewa shirin nan na Pulako da sai sake ginawa al’ummomin hanyoyi da makarantu da asibitoci da sauran kayayyakin more rayuwa kaso mai tsoka.

A cewar sa, za a fara wannan aikin a jihohin Sakkwato da Kebbi da Katsina da Kaduna da Niger da Bunue a matsayin matakin farko wanda ake sa ran farawa a makonni masu zuwa.

Tuni gwamnatin tarayya ta ware naira biliyan 51 domin fara aikin wanda ake sa ran sai sake gina rayuwar waɗanda bala’in ‘yan bindiga ya shafa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BanditsBola Ahmed TinubuShettimaTerroristTinubuTsaro
ShareTweetSendShare
Previous Post

Binciken CGTN: 93.1% Na Adawa Da Yunkurin Amurka Na Kafa NATO Irin Na Asiya

Next Post

Yankin Masanaantun Sarrafa Goron Ruwa Da Sin Za Ta Gina A Angola Zai Inganta Baza Komar Tattalin Arziki

Related

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram
Manyan Labarai

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

3 hours ago
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce
Manyan Labarai

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

4 hours ago
Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 450, Sun Ceto Mutane 180 A Satumba — DHQ
Tsaro

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 450, Sun Ceto Mutane 180 A Satumba — DHQ

9 hours ago
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP
Manyan Labarai

Tinubu Zai Ziyarci Jos Domin Halartar Jana’izar Mahaifiyar Shugaban Jam’iyyar APC Na Ƙasa

1 day ago
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12
Manyan Labarai

PENGASSAN Ta Yi Watsi Da Tayin Dangote Na Biyan Ma’aikata Albashin Shekaru 5 Ba Tare Da Yin Aiki Ba

1 day ago
NAFDAC Ta Rufe Manyan Shaguna 2 Na Ƴan China A Abuja
Manyan Labarai

NAFDAC Ta Rufe Manyan Shaguna 2 Na Ƴan China A Abuja

1 day ago
Next Post
Yankin Masanaantun Sarrafa Goron Ruwa Da Sin Za Ta Gina A Angola Zai Inganta Baza Komar Tattalin Arziki

Yankin Masanaantun Sarrafa Goron Ruwa Da Sin Za Ta Gina A Angola Zai Inganta Baza Komar Tattalin Arziki

LABARAI MASU NASABA

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

October 4, 2025
Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

October 4, 2025
Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.