• English
  • Business News
Friday, October 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za Mu Samar Da Wutar Lantarki MW60 Ko Sola MW50 A Kowace Jiha -Gwamnonin Arewa Maso-Gabas

by Muh'd Shafi'u Saleh
2 years ago
Gwamnoni

Taron kungiyar gwamnonin jihohin yankin arewa maso gabashin Nijeriya da ya gudana a Yola fadar jihar Adamawa, sun cimma matsayar samar da wutar lantarki mai karfin MW60 ko samar da wutar sola MW50, a kowace jiha cikin jihohin yankin 6.

Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya bayyana haka lokacin da yake karanta sakamakon bayan taron na yini biyu Ranar Asabar a Yola, ya ce samar da wutar lantarkin zai magance matsalar karancin wutar da ake da ita a yankin.

  • Adamawa Za Ta Karbi Bakuncin Taron Gwamnonin Arewa Maso Gabas Na 9 A Gobe
  • Gwamnonin Arewa Maso Yamma Na Yunkurin Zamanantar Da Aikin Gona

Haka kuma gwamnan ya ce, taron ya yi la’akari da rashin hanyar dogo, don haka su ke kira ga gwamnatin tarayya da ta kammala aikin hanyar dogo a yankin.

Kazalika, taron ya lura da matsalar canjin yanayi da muhallin da yankin ke fuskanta inda ya ce, matsalar na daga cikin manyan matsalolin da ya tunkari yankin da taron ya amince da yin aiki tare da kungiyoyi kamar su ‘Great Green Wall’ da ‘Global Initiative of Carbon Credit’.

Taron ya yaba da yadda jihohin ke bibiyar matsayar da su ka cimma kan dokar ilimi 2022 da majalisar ilimin jihohin yankin ta yi wa gyara, ta kuma yi kira ga jihohin da su kara himma da habaka fannin ilimin.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Yayansa A Matsayin Sabon Sarkin Duguri

Tinubu Ya Sauya Hafsoshin Tsaron Nijeriya

Gwamna Mai Mala ya ci gaba da cewa, “mun lura an samu ci gaba a harkar tsaro a yankin, akwai bukatar kara samun hadin guiwa da aiki tare a tsakanin jihohin a bangaren aikin samar da tsaro, za mu kara aiki sosai da bangarorin jami’an tsaro saboda aikin tsaro aiki ne na kowa.

Kungiyar ta kuma sanar da cewa za ta gudanar da taronta na 10, a garin Bauchi a tsakanin 23 da 26 ga watan Fabrairun 2024.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu
Manyan Labarai

Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Yayansa A Matsayin Sabon Sarkin Duguri

October 24, 2025
Irin Ministocin Da ‘Yan Nijeriya Ke Tsammani Daga Gwamnatin Tinubu
Manyan Labarai

Tinubu Ya Sauya Hafsoshin Tsaron Nijeriya

October 24, 2025
Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa

October 24, 2025
Next Post
Karfin Makamashin Da Ake Sabuntawa Na Kasar Sin Ya Karu Cikin Watan Janairu Zuwa Na Oktoba

Karfin Makamashin Da Ake Sabuntawa Na Kasar Sin Ya Karu Cikin Watan Janairu Zuwa Na Oktoba

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Yayansa A Matsayin Sabon Sarkin Duguri

October 24, 2025
Gombe Ta Ƙulla Yarjejeniya Da Rano Air Don Fara Jigila Tsakanin Abuja Zuwa Gombe

Gombe Ta Ƙulla Yarjejeniya Da Rano Air Don Fara Jigila Tsakanin Abuja Zuwa Gombe

October 24, 2025
Shugaban Kasar Sin Zai Halarci Taron APEC Da Ziyarar Aiki A Korea Ta Kudu

Shugaban Kasar Sin Zai Halarci Taron APEC Da Ziyarar Aiki A Korea Ta Kudu

October 24, 2025
Irin Ministocin Da ‘Yan Nijeriya Ke Tsammani Daga Gwamnatin Tinubu

Tinubu Ya Sauya Hafsoshin Tsaron Nijeriya

October 24, 2025
Ɗan’uwa Ya Kwaƙule Idanuwan Ƙanwarsa Don Yin Tsafin Neman Kuɗi A Bauchi

Ɗan’uwa Ya Kwaƙule Idanuwan Ƙanwarsa Don Yin Tsafin Neman Kuɗi A Bauchi

October 24, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025 Sanata Uba Sani: Mai Haɗa Kan Al’ummar Da Suka Rarrabu

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2025, Injiniya Abdullahi Sule

October 24, 2025
Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa

Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa

October 24, 2025

Gwarzon Gwamnan 2025 Sanata Uba Sani: Mai Haɗa Kan Al’ummar Da Suka Rarrabu

October 24, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Sheriff Oboreɓwori: Gwamnan Da Ya Ginu Kan Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Al’umma

October 24, 2025
An Kafa Cibiyoyi 296 Na Koyon Fasahar Zamani A Faɗin Nijeriya

An Kafa Cibiyoyi 296 Na Koyon Fasahar Zamani A Faɗin Nijeriya

October 24, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.