• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za Mu Yi Amfani Da Fasaha Domin Bunkasa Samar Da Abinci – Gwamnati

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Abinci
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin tarayya, a ranar Talata, ta tabbatar wa ‘yan Nijeriya cewa za ta yi amfani da fasaha wajen inganta samar da abinci a wani mataki na kokarin da take yi na bunkasa tattalin arziki ta bangaren amfani da harkokin noma.

Babban Sakataren ma’aikatar noma da wadatar da kasa da abinci, Dakta Ernest Umakhihe, shi ne ya bayar da wannan tabbacin a lokacin bude taron fasahar sadarwa domin cigaba (ICT4D) domin sanya ido da bibiyar ayyukan FGN/IFAD Nigeria da ya gudana a Abuja.

  • A 2024 Ne Manoma Za Su Fara Shuka Sabon Irin Masara Na ‘TELA Maize’ —Farfesa Adamu
  • Yawan ‘Yan Nijeriya Ya Doshi Miliyan 223 – Shugaban NPC

Umakhihe wanda ya samu wakilcin daraktan tsare-tsare na ma’aikatar, Malam Ibrahim Tanimu, ya ce, horaswar ICT4D na da matukar muhimmanci wajen cimma manufar tsarin shugaban kasa Bola Tinubu na farfado da fata da tsammani ta hanyar farfado da bangaren harkokin noma.

Ya ce, muddin aka rungumi fasaha, to tabbas za a samu nasarar bunkasa sashin noma, don haka ya ce, Nijeriya za ta iya cimma burinta na wadatar da kasar da abinci yadda ake so.

Da yake ganawa da ‘yan jarida a gefen taron, daraktan asusun bunkasa harkokin noma ta kasa da kasa a Nijeriya (IFAD), Dede Ekoue, ta nuna gayar muhimmancin da horaswar ke da shi, inda ta ce, an shirya taron horaswar ne da manufar rungumar amfani da fasaha wajen kyautata bibiya da sa ido kan shirye-shiryen IFAD a Nijeriya.

Labarai Masu Nasaba

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido Ba

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Ta kara da cewa, hakan zai kuma bai wa manoma cikakken dama da ikon samun sabbin dabaru wajen kyautata harkokin nomansu. A cewarta, tabbas suna da yakin wannan matakin zai kawo cigaba da cigaba da inganta ayyukanta.

Kazalika, babban kwararre da shirin ICT4D Consultant, Dana Sprole, ya ce, ta hanyar horon, suna fatan cewa za a samu ilmantar da juna muhimman abubuwan da suka shafi harkokin fasahar sadarwar zamani (ICT) kuma hadin guiwar zai fa saukaka da taimaka wa manoma matuka gaya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: IFADMa'aikatar aikin gonaNoman Zamani
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sarki Sanusi II Ya Nemi Gwamnan Babban Bankin Nijeriya Ya Kawo Karshen Hauhawar Farashi

Next Post

Dino Melaye Ya Lashe Akwatin Zabensa A Kogi

Related

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido
Labarai

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido Ba

21 minutes ago
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya
Labarai

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

12 hours ago
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido
Manyan Labarai

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

12 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

14 hours ago
Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano
Manyan Labarai

Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

17 hours ago
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata
Labarai

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata

17 hours ago
Next Post
Dino Melaye Ya Lashe Akwatin Zabensa A Kogi

Dino Melaye Ya Lashe Akwatin Zabensa A Kogi

LABARAI MASU NASABA

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido Ba

September 13, 2025
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

September 12, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

September 12, 2025
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

September 12, 2025
Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.