• English
  • Business News
Thursday, October 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za Mu Yi Amfani Da Fasaha Domin Bunkasa Samar Da Abinci – Gwamnati

by Khalid Idris Doya
2 years ago
Abinci

Gwamnatin tarayya, a ranar Talata, ta tabbatar wa ‘yan Nijeriya cewa za ta yi amfani da fasaha wajen inganta samar da abinci a wani mataki na kokarin da take yi na bunkasa tattalin arziki ta bangaren amfani da harkokin noma.

Babban Sakataren ma’aikatar noma da wadatar da kasa da abinci, Dakta Ernest Umakhihe, shi ne ya bayar da wannan tabbacin a lokacin bude taron fasahar sadarwa domin cigaba (ICT4D) domin sanya ido da bibiyar ayyukan FGN/IFAD Nigeria da ya gudana a Abuja.

  • A 2024 Ne Manoma Za Su Fara Shuka Sabon Irin Masara Na ‘TELA Maize’ —Farfesa Adamu
  • Yawan ‘Yan Nijeriya Ya Doshi Miliyan 223 – Shugaban NPC

Umakhihe wanda ya samu wakilcin daraktan tsare-tsare na ma’aikatar, Malam Ibrahim Tanimu, ya ce, horaswar ICT4D na da matukar muhimmanci wajen cimma manufar tsarin shugaban kasa Bola Tinubu na farfado da fata da tsammani ta hanyar farfado da bangaren harkokin noma.

Ya ce, muddin aka rungumi fasaha, to tabbas za a samu nasarar bunkasa sashin noma, don haka ya ce, Nijeriya za ta iya cimma burinta na wadatar da kasar da abinci yadda ake so.

Da yake ganawa da ‘yan jarida a gefen taron, daraktan asusun bunkasa harkokin noma ta kasa da kasa a Nijeriya (IFAD), Dede Ekoue, ta nuna gayar muhimmancin da horaswar ke da shi, inda ta ce, an shirya taron horaswar ne da manufar rungumar amfani da fasaha wajen kyautata bibiya da sa ido kan shirye-shiryen IFAD a Nijeriya.

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Ƙasa Zai Sake Nazari Kan Mutanen Da Aka Yi Wa Afuwa

Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

Ta kara da cewa, hakan zai kuma bai wa manoma cikakken dama da ikon samun sabbin dabaru wajen kyautata harkokin nomansu. A cewarta, tabbas suna da yakin wannan matakin zai kawo cigaba da cigaba da inganta ayyukanta.

Kazalika, babban kwararre da shirin ICT4D Consultant, Dana Sprole, ya ce, ta hanyar horon, suna fatan cewa za a samu ilmantar da juna muhimman abubuwan da suka shafi harkokin fasahar sadarwar zamani (ICT) kuma hadin guiwar zai fa saukaka da taimaka wa manoma matuka gaya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tinubu
Manyan Labarai

Shugaban Ƙasa Zai Sake Nazari Kan Mutanen Da Aka Yi Wa Afuwa

October 16, 2025
Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara
Labarai

Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

October 16, 2025
Sabbin Ministoci
Manyan Labarai

Majalisar Dattawa Ta Amince Da Amupitan A Matsayin Shugaban INEC

October 16, 2025
Next Post
Dino Melaye Ya Lashe Akwatin Zabensa A Kogi

Dino Melaye Ya Lashe Akwatin Zabensa A Kogi

LABARAI MASU NASABA

Tinubu

Shugaban Ƙasa Zai Sake Nazari Kan Mutanen Da Aka Yi Wa Afuwa

October 16, 2025
Xi Jinping Ya Yi Kira Da a Kara Horar Da Kwararrun Masana A Fannin Aikin Gona

Xi Jinping Ya Yi Kira Da a Kara Horar Da Kwararrun Masana A Fannin Aikin Gona

October 16, 2025
Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

October 16, 2025
Shugabannin Kasashe Da Dama Sun Yaba Wa Sin Kan Gudummawar Da Ta Bayar A Fannin Tabbatar Da Daidaiton Jinsi

Shugabannin Kasashe Da Dama Sun Yaba Wa Sin Kan Gudummawar Da Ta Bayar A Fannin Tabbatar Da Daidaiton Jinsi

October 16, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisar Dattawa Ta Amince Da Amupitan A Matsayin Shugaban INEC

October 16, 2025
Ɗaga Matsayin Dangantakar Zambia Da Sin Ya Haifar Da Manyan Nasarori

Ɗaga Matsayin Dangantakar Zambia Da Sin Ya Haifar Da Manyan Nasarori

October 16, 2025
Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Fursunoni Bayan Kammala Zaman Kurkuku

Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Fursunoni Bayan Kammala Zaman Kurkuku

October 16, 2025
Amupitan Ya Isa Majalisar Dattawa Domin Tantance Shi A Matsayin Sabon Shugaban INEC

Amupitan Ya Isa Majalisar Dattawa Domin Tantance Shi A Matsayin Sabon Shugaban INEC

October 16, 2025
Majalisar Dattawa Ta Fara Tantance Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC

Majalisar Dattawa Ta Fara Tantance Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC

October 16, 2025
An Dakatar Da Tashi Da Saukar Jirage A Kenya Don Karɓar Gawar Raila Odinga

An Dakatar Da Tashi Da Saukar Jirage A Kenya Don Karɓar Gawar Raila Odinga

October 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.