• English
  • Business News
Friday, November 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za Mu Yi Amfani Da Fasaha Domin Bunkasa Samar Da Abinci – Gwamnati

by Khalid Idris Doya
2 years ago
Abinci

Gwamnatin tarayya, a ranar Talata, ta tabbatar wa ‘yan Nijeriya cewa za ta yi amfani da fasaha wajen inganta samar da abinci a wani mataki na kokarin da take yi na bunkasa tattalin arziki ta bangaren amfani da harkokin noma.

Babban Sakataren ma’aikatar noma da wadatar da kasa da abinci, Dakta Ernest Umakhihe, shi ne ya bayar da wannan tabbacin a lokacin bude taron fasahar sadarwa domin cigaba (ICT4D) domin sanya ido da bibiyar ayyukan FGN/IFAD Nigeria da ya gudana a Abuja.

  • A 2024 Ne Manoma Za Su Fara Shuka Sabon Irin Masara Na ‘TELA Maize’ —Farfesa Adamu
  • Yawan ‘Yan Nijeriya Ya Doshi Miliyan 223 – Shugaban NPC

Umakhihe wanda ya samu wakilcin daraktan tsare-tsare na ma’aikatar, Malam Ibrahim Tanimu, ya ce, horaswar ICT4D na da matukar muhimmanci wajen cimma manufar tsarin shugaban kasa Bola Tinubu na farfado da fata da tsammani ta hanyar farfado da bangaren harkokin noma.

Ya ce, muddin aka rungumi fasaha, to tabbas za a samu nasarar bunkasa sashin noma, don haka ya ce, Nijeriya za ta iya cimma burinta na wadatar da kasar da abinci yadda ake so.

Da yake ganawa da ‘yan jarida a gefen taron, daraktan asusun bunkasa harkokin noma ta kasa da kasa a Nijeriya (IFAD), Dede Ekoue, ta nuna gayar muhimmancin da horaswar ke da shi, inda ta ce, an shirya taron horaswar ne da manufar rungumar amfani da fasaha wajen kyautata bibiya da sa ido kan shirye-shiryen IFAD a Nijeriya.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Gina Sabbin Gidaje Ga Alƙalai, Da Samar Da Ruwa A  FCT

Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya 

Ta kara da cewa, hakan zai kuma bai wa manoma cikakken dama da ikon samun sabbin dabaru wajen kyautata harkokin nomansu. A cewarta, tabbas suna da yakin wannan matakin zai kawo cigaba da cigaba da inganta ayyukanta.

Kazalika, babban kwararre da shirin ICT4D Consultant, Dana Sprole, ya ce, ta hanyar horon, suna fatan cewa za a samu ilmantar da juna muhimman abubuwan da suka shafi harkokin fasahar sadarwar zamani (ICT) kuma hadin guiwar zai fa saukaka da taimaka wa manoma matuka gaya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Gina Sabbin Gidaje Ga Alƙalai, Da Samar Da Ruwa A  FCT
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Gina Sabbin Gidaje Ga Alƙalai, Da Samar Da Ruwa A  FCT

November 6, 2025
Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya 
Manyan Labarai

Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya 

November 6, 2025
Gwamnatin tarayya
Labarai

Ta’addanci Ba Zai Yi Nasara Ba A Ƙasarmu — Tinubu

November 6, 2025
Next Post
Dino Melaye Ya Lashe Akwatin Zabensa A Kogi

Dino Melaye Ya Lashe Akwatin Zabensa A Kogi

LABARAI MASU NASABA

An Yi Taron Kaddamar Da Tsarin Kawancen Kafafen Watsa Labarun Kasashe Masu Tasowa Da Dandalin Yada Labarai Na Bidiyo Karo Na 13 A Xi’an

An Yi Taron Kaddamar Da Tsarin Kawancen Kafafen Watsa Labarun Kasashe Masu Tasowa Da Dandalin Yada Labarai Na Bidiyo Karo Na 13 A Xi’an

November 6, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Wasu Tashoshin Talabijin Uku A Dandalin FAST

CMG Ya Kaddamar Da Wasu Tashoshin Talabijin Uku A Dandalin FAST

November 6, 2025
Baje Kolin CIIE Ya Bayar Da Tabbaci Ga Duniya

Baje Kolin CIIE Ya Bayar Da Tabbaci Ga Duniya

November 6, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Gina Sabbin Gidaje Ga Alƙalai, Da Samar Da Ruwa A  FCT

Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Gina Sabbin Gidaje Ga Alƙalai, Da Samar Da Ruwa A  FCT

November 6, 2025
Manufofin Sin Na Yaki Da Sauyin Yanayi: Gani Ya Kori Ji

Manufofin Sin Na Yaki Da Sauyin Yanayi: Gani Ya Kori Ji

November 6, 2025
Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Ingantaccen Yankin Ciniki Cikin ’Yanci Na Tashar Ruwa Ta Hainan

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Ingantaccen Yankin Ciniki Cikin ’Yanci Na Tashar Ruwa Ta Hainan

November 6, 2025
Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya 

Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya 

November 6, 2025
A Karon Farko An Gabatar Da Ka’idar Kasa Da Kasa Ta Fasahar 5G Mai Amfani Ga Masana’antu

A Karon Farko An Gabatar Da Ka’idar Kasa Da Kasa Ta Fasahar 5G Mai Amfani Ga Masana’antu

November 6, 2025
Gwamnatin tarayya

Ta’addanci Ba Zai Yi Nasara Ba A Ƙasarmu — Tinubu

November 6, 2025
Bikin Baje Kolin CIIE: Da Abokin Daka Ake Shan Gari

Bikin Baje Kolin CIIE: Da Abokin Daka Ake Shan Gari

November 6, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.