• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zan Ci Gaba Da Inganta Birane Da Karkara – Gwamna Bala

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
Zan Ci Gaba Da Inganta Birane Da Karkara – Gwamna Bala
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Abdulkadir Muhammad ya jaddada aniyar gwamnatinsa na ci gaba da samar da ayyukan raya kasa da samar da romon dimokuradiyya a birane da karkara da nufin yaki da fatara, wahalha da zaman kashe wando don ciyar da al’umma baki daya.

Gwamnan ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a a fadar shugaban kasa a birnin tarayya, yayin amsar lambar yabo daga cibiyar TBS da hadin guiwa da ofishin sakataren gwamnatin tarayya kan ayyukan sa na raya kasa da gina yankunan karkara.

  • Shugaban Karamar Hukuma Ya Rufe Otal Kan Aikata Ayyukan Badala A Kebbi
  • Zan Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa Kamar Yadda Buhari Ya Yi – Tinubu 

Hadimin Gwamnan kan sabbin kafafen sadarwa, Lawal Mu’azu ya nakalto gwamnan na cewa lambar yabon za ta kara masa kumaji da haxaka wajen zage damtse domin hidimta wa jama’a.

Da ya ke sadaukar da lambar yabon da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika masa ga É—aukacin al’ummar jihar Bauchi, Bala Muhammad, ya ce za ta kara masa karfin guiwa wajen cigaba da ayyukan jin kai kana yayi kira ga al’umma da su cigaba da marawa

gwamnatinsa baya don kai ga nasara musamman a sashen kiwon lafiya, hanyoyi da ingantaccen ilimi.

Labarai Masu Nasaba

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga BunÆ™asa Ilimin Jami’a A Nijeriya

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

Gwamnan ya samu rakiyar uwargidan sa Aisha Bala Muhammad, shugaban jam’iyyar PDP reshen jiha, Ƙoshe Hamza Akuyam da Honorabul Auwal Jatau.

Saura sun hada da kakakin majalisar dokoki ta jiha Abubakar Suleiman da tsohon mataimakin gwamna Audu Sule Katagum.

Tun da farko Kakakin gwamnan Mukhtar Mohammed Gidado, ta cikin wata sanarwar da ya fitar, ya ce wannan lambar yabon kari ne kan wasu da dama da gwamnan ya samu bisa jajircewarsa wajen tabbatar da kai jihar Bauchi zuwa mataki na gaba.

Sanarwar ta ce, yadda gwamnan ya hummatu wajen shimfida ayyukan raya jihar ta birane da karkara, kiwon lafiya, gona, tsaro, samar da ayyukan dogaro da kai, da sauransu suna daga cikin fannonin da masu bada lambar yabon suka duba wajen karrama gwamnan.

LEADERSHIP Hausa dai ta labarto cewa gwamna Bala Muhammad na daga cikin mutum 44 da suka amshi lambar yabon daga hannun Shugaban kasa Muhammadu Buhari a yau Juma’a.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Bala MohammedBauchiCi GabaKarkaraRaya Al'umma
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Barna A Kauyen Su Jonathan

Next Post

Da Dumi-Dumi: Maharan Da Suka Farmaki Sanata Ufeanyi Ubah Sun Shiga Hannu

Related

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga BunÆ™asa Ilimin Jami’a A Nijeriya
Labarai

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga BunÆ™asa Ilimin Jami’a A Nijeriya

6 minutes ago
Zamfara
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

2 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi
Labarai

Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

3 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

4 hours ago
Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja
Manyan Labarai

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

6 hours ago
KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano
Manyan Labarai

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

8 hours ago
Next Post
Da Dumi-Dumi: Maharan Da Suka Farmaki Sanata Ufeanyi Ubah Sun Shiga Hannu

Da Dumi-Dumi: Maharan Da Suka Farmaki Sanata Ufeanyi Ubah Sun Shiga Hannu

LABARAI MASU NASABA

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga BunÆ™asa Ilimin Jami’a A Nijeriya

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga BunÆ™asa Ilimin Jami’a A Nijeriya

September 15, 2025
Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

September 15, 2025
Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

September 15, 2025
Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

September 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

September 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

September 15, 2025
Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

September 15, 2025
Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

September 15, 2025
KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

September 15, 2025
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.