• English
  • Business News
Friday, October 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zan Ci Gaba Da Inganta Birane Da Karkara – Gwamna Bala

by Khalid Idris Doya
3 years ago
Gwamna Bala

Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Abdulkadir Muhammad ya jaddada aniyar gwamnatinsa na ci gaba da samar da ayyukan raya kasa da samar da romon dimokuradiyya a birane da karkara da nufin yaki da fatara, wahalha da zaman kashe wando don ciyar da al’umma baki daya.

Gwamnan ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a a fadar shugaban kasa a birnin tarayya, yayin amsar lambar yabo daga cibiyar TBS da hadin guiwa da ofishin sakataren gwamnatin tarayya kan ayyukan sa na raya kasa da gina yankunan karkara.

  • Shugaban Karamar Hukuma Ya Rufe Otal Kan Aikata Ayyukan Badala A Kebbi
  • Zan Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa Kamar Yadda Buhari Ya Yi – Tinubu 

Hadimin Gwamnan kan sabbin kafafen sadarwa, Lawal Mu’azu ya nakalto gwamnan na cewa lambar yabon za ta kara masa kumaji da haxaka wajen zage damtse domin hidimta wa jama’a.

Da ya ke sadaukar da lambar yabon da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika masa ga ɗaukacin al’ummar jihar Bauchi, Bala Muhammad, ya ce za ta kara masa karfin guiwa wajen cigaba da ayyukan jin kai kana yayi kira ga al’umma da su cigaba da marawa

gwamnatinsa baya don kai ga nasara musamman a sashen kiwon lafiya, hanyoyi da ingantaccen ilimi.

LABARAI MASU NASABA

Haramcin Haƙar Ma’adanai: Majalisa Za Ta Kawo Ƙarshen Asarar Dala Biliyan 9 Duk Shekara

Ƴansanda Sun Ceto Mutane Uku Da Aka Sace A Kano

Gwamnan ya samu rakiyar uwargidan sa Aisha Bala Muhammad, shugaban jam’iyyar PDP reshen jiha, Ƙoshe Hamza Akuyam da Honorabul Auwal Jatau.

Saura sun hada da kakakin majalisar dokoki ta jiha Abubakar Suleiman da tsohon mataimakin gwamna Audu Sule Katagum.

Tun da farko Kakakin gwamnan Mukhtar Mohammed Gidado, ta cikin wata sanarwar da ya fitar, ya ce wannan lambar yabon kari ne kan wasu da dama da gwamnan ya samu bisa jajircewarsa wajen tabbatar da kai jihar Bauchi zuwa mataki na gaba.

Sanarwar ta ce, yadda gwamnan ya hummatu wajen shimfida ayyukan raya jihar ta birane da karkara, kiwon lafiya, gona, tsaro, samar da ayyukan dogaro da kai, da sauransu suna daga cikin fannonin da masu bada lambar yabon suka duba wajen karrama gwamnan.

LEADERSHIP Hausa dai ta labarto cewa gwamna Bala Muhammad na daga cikin mutum 44 da suka amshi lambar yabon daga hannun Shugaban kasa Muhammadu Buhari a yau Juma’a.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Nijeriya
Labarai

Haramcin Haƙar Ma’adanai: Majalisa Za Ta Kawo Ƙarshen Asarar Dala Biliyan 9 Duk Shekara

October 10, 2025
Ƴansanda Sun Ceto Mutane Uku Da Aka Sace A Kano
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Ceto Mutane Uku Da Aka Sace A Kano

October 10, 2025
Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)
Labarai

Yadda Za A Magance Yawaitar Malaman Da Ba Su Cancanta Ba A Nijeriya – TRCN

October 10, 2025
Next Post
Da Dumi-Dumi: Maharan Da Suka Farmaki Sanata Ufeanyi Ubah Sun Shiga Hannu

Da Dumi-Dumi: Maharan Da Suka Farmaki Sanata Ufeanyi Ubah Sun Shiga Hannu

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Taya Kim Jong Un Murnar Cikar Jam’iyyar WPK Shekaru 80 Da Kafuwa

Xi Ya Taya Kim Jong Un Murnar Cikar Jam’iyyar WPK Shekaru 80 Da Kafuwa

October 10, 2025
An Zuba Jarin Dala Biliyan 5.2, An Sa Hannu Kan Yarjejeniyoyi 47 A Taron Tattalin Arziƙin Bauchi 

An Zuba Jarin Dala Biliyan 5.2, An Sa Hannu Kan Yarjejeniyoyi 47 A Taron Tattalin Arziƙin Bauchi 

October 10, 2025
Nijeriya

Haramcin Haƙar Ma’adanai: Majalisa Za Ta Kawo Ƙarshen Asarar Dala Biliyan 9 Duk Shekara

October 10, 2025
Ƴansanda Sun Ceto Mutane Uku Da Aka Sace A Kano

Ƴansanda Sun Ceto Mutane Uku Da Aka Sace A Kano

October 10, 2025
Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)

Yadda Za A Magance Yawaitar Malaman Da Ba Su Cancanta Ba A Nijeriya – TRCN

October 10, 2025
Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi

October 10, 2025
Gwamna Bala

Burin ‘Yan Nijeriya Bai Cika Ba Tun Bayan Samun ‘Yancin Kai

October 10, 2025
Matatar dangote

ACF Ta Yi Zargin Shiri Na Musamman Don Rusa Matatar Man Dangote

October 10, 2025
Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus

October 10, 2025
Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

Gwamnatin Kogi Ta Yaba Wa Tinubu Kan Naɗin Amupitan Shugaban INEC

October 10, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.