ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, September 12, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zan Ci Gaba Da Inganta Birane Da Karkara – Gwamna Bala

by Khalid Idris Doya
4 years ago
Gwamna Bala

Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Abdulkadir Muhammad ya jaddada aniyar gwamnatinsa na ci gaba da samar da ayyukan raya kasa da samar da romon dimokuradiyya a birane da karkara da nufin yaki da fatara, wahalha da zaman kashe wando don ciyar da al’umma baki daya.

Gwamnan ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a a fadar shugaban kasa a birnin tarayya, yayin amsar lambar yabo daga cibiyar TBS da hadin guiwa da ofishin sakataren gwamnatin tarayya kan ayyukan sa na raya kasa da gina yankunan karkara.

  • Shugaban Karamar Hukuma Ya Rufe Otal Kan Aikata Ayyukan Badala A Kebbi
  • Zan Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa Kamar Yadda Buhari Ya Yi – Tinubu 

Hadimin Gwamnan kan sabbin kafafen sadarwa, Lawal Mu’azu ya nakalto gwamnan na cewa lambar yabon za ta kara masa kumaji da haxaka wajen zage damtse domin hidimta wa jama’a.

ADVERTISEMENT

Da ya ke sadaukar da lambar yabon da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika masa ga ɗaukacin al’ummar jihar Bauchi, Bala Muhammad, ya ce za ta kara masa karfin guiwa wajen cigaba da ayyukan jin kai kana yayi kira ga al’umma da su cigaba da marawa

gwamnatinsa baya don kai ga nasara musamman a sashen kiwon lafiya, hanyoyi da ingantaccen ilimi.

LABARAI MASU NASABA

Sin Tana Son Cin Moriya Tare Da Sassan Duniya A Fannin Kirkire-kirkire

Sin Da Indiya Na Shirye-shiryen Ganawar Xi Da Modi

Gwamnan ya samu rakiyar uwargidan sa Aisha Bala Muhammad, shugaban jam’iyyar PDP reshen jiha, Ƙoshe Hamza Akuyam da Honorabul Auwal Jatau.

Saura sun hada da kakakin majalisar dokoki ta jiha Abubakar Suleiman da tsohon mataimakin gwamna Audu Sule Katagum.

Tun da farko Kakakin gwamnan Mukhtar Mohammed Gidado, ta cikin wata sanarwar da ya fitar, ya ce wannan lambar yabon kari ne kan wasu da dama da gwamnan ya samu bisa jajircewarsa wajen tabbatar da kai jihar Bauchi zuwa mataki na gaba.

Sanarwar ta ce, yadda gwamnan ya hummatu wajen shimfida ayyukan raya jihar ta birane da karkara, kiwon lafiya, gona, tsaro, samar da ayyukan dogaro da kai, da sauransu suna daga cikin fannonin da masu bada lambar yabon suka duba wajen karrama gwamnan.

LEADERSHIP Hausa dai ta labarto cewa gwamna Bala Muhammad na daga cikin mutum 44 da suka amshi lambar yabon daga hannun Shugaban kasa Muhammadu Buhari a yau Juma’a.

Gwamna Bala
Khalid Idris Doya
+ postsBio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Yaro Ya Harbe Kansa Har Lahira Bayan Mafarauci Ya Yi Sakaci Da Bindigarsa A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    An Kama Mutane 5 Da Sassan Jikin Ɗan’Adam Za Su Yi Tsafi A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Tsohon Mai Neman Takarar Gwamnan Bauchi, Bala Jibrin, Ya Fice Daga APC Kan Zargin Ɗoki-ɗora

MASU ALAKA

Sin Tana Son Cin Moriya Tare Da Sassan Duniya A Fannin Kirkire-kirkire
Labarai

Sin Tana Son Cin Moriya Tare Da Sassan Duniya A Fannin Kirkire-kirkire

September 11, 2026
Sin Da Indiya Na Shirye-shiryen Ganawar Xi Da Modi
Labarai

Sin Da Indiya Na Shirye-shiryen Ganawar Xi Da Modi

September 11, 2026
Za A Ci ’Yan Siyasa Masu Kalaman Ɓatanci Tarar Miliyan 10 Da Ɗaurin Watanni 12 — INEC
Labarai

2027: A Karon Farko INEC Za Ta Ƙaddamar Da Na’urar Bibiyar Zaɓen Nijeriya

September 11, 2026
Next Post
Da Dumi-Dumi: Maharan Da Suka Farmaki Sanata Ufeanyi Ubah Sun Shiga Hannu

Da Dumi-Dumi: Maharan Da Suka Farmaki Sanata Ufeanyi Ubah Sun Shiga Hannu

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Nuna Rashin Jin Dadinta Ga Italiya Da Tarayyar Turai Kan Ziyarar Jami’ar DPP

Sin Ta Nuna Rashin Jin Dadinta Ga Italiya Da Tarayyar Turai Kan Ziyarar Jami’ar DPP

September 11, 2026
Sin Tana Son Cin Moriya Tare Da Sassan Duniya A Fannin Kirkire-kirkire

Sin Tana Son Cin Moriya Tare Da Sassan Duniya A Fannin Kirkire-kirkire

September 11, 2026
Sin Da Indiya Na Shirye-shiryen Ganawar Xi Da Modi

Sin Da Indiya Na Shirye-shiryen Ganawar Xi Da Modi

September 11, 2026
Hadin Gwiwar Hada-Hadar Ba Da Hidima Tsakanin Sin Da Afirka Na Karfafa Karfin Afirka

Hadin Gwiwar Hada-Hadar Ba Da Hidima Tsakanin Sin Da Afirka Na Karfafa Karfin Afirka

September 11, 2026
Zaben 2027: Jam’iyyun Siyasa Sun Bayyana Shirinsu Yayin Da INEC Ta Fitar Da Jawalin Zabe

Dalilan Da Ya Sa Jam’iyyun Siyasa Suka Jinkirta Ƙaddamar Da Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen

September 11, 2026
Nazarin CGTN: Kungiyar BRICS Tana Kara Taka Rawar Gani A Harkokin Duniya

Nazarin CGTN: Kungiyar BRICS Tana Kara Taka Rawar Gani A Harkokin Duniya

September 11, 2026
Za A Ci ’Yan Siyasa Masu Kalaman Ɓatanci Tarar Miliyan 10 Da Ɗaurin Watanni 12 — INEC

2027: A Karon Farko INEC Za Ta Ƙaddamar Da Na’urar Bibiyar Zaɓen Nijeriya

September 11, 2026
Me Ya Sa Kamfanonin Amurka Ke Kyautata Zato Ga Sabuwar Damar Sin?

Me Ya Sa Kamfanonin Amurka Ke Kyautata Zato Ga Sabuwar Damar Sin?

September 11, 2026
Gwarzuwar Ma’aikaciyar Gwamnati Ta Shekarar 2026  Mrs Zubaida Umar

Gwarzuwar Ma’aikaciyar Gwamnati Ta Shekarar 2026 Mrs Zubaida Umar

September 11, 2026
Sin Ta Kafa Manufar Shiga Sahun Manyan Kasashen Dake Da Karfi A Harkar Kera Motoci A Duniya Nan Da Shekarar 2030

Sin Ta Kafa Manufar Shiga Sahun Manyan Kasashen Dake Da Karfi A Harkar Kera Motoci A Duniya Nan Da Shekarar 2030

September 11, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.