ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Da Dumi-Dumi: Maharan Da Suka Farmaki Sanata Ufeanyi Ubah Sun Shiga Hannu

by Sadiq
4 years ago
Mahara

Wasu daga cikin maharan da suka kai wa Sanata mai wakiltar mazabar Anambra ta Kudu, Patrick Ifeanyi Ubah, sun shiga hannu.

Gwamnan Jihar Anambra, Chukwuma Soludo, wanda ya bayyana hakan a wajen bikin birne gawar mahaifin dan majalisa mai wakiltar Njikoka/Anaochal/Dunukofa, Dozie Nwankwo a ranar Juma’a, ya ce wasu daga cikin maharan har yanzu ba su shiga hannu ba amma an yi nasarar cafke wasu.

  • Zan Ci Gaba Da Inganta Birane Da Karkara – Gwamna Bala
  • Ambaliyar Ruwa Ta Yi Barna A Kauyen Su Jonathan

Ya yi alkawarin cewar ragowar ma za su shiga hannu don fuskantar hukuncin abin da suka aikata.

ADVERTISEMENT

Idan ba a manta ba Sanata Ubah ya tsalkake rijiya da baya, ba tare da wani abu ya same shi ba inda aka kashe biyu daga cikin jami’an tsaron da fararen hula guda biyu a yayin harin.

Soludo ya jaddada cewar gwamnatinsa na yin kokarin ganin ta kawo karshen ayyukan bata gari duba da cewar ba a san jihar wajen aikata miyagun laifuka ba.

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Yanke Wa Waɗanda Suka Kai Hari Cocin Owo Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya

Ganduje Ya Ambaci Sunan Sarki Sanusi Da Matsayin Sarkin Kano

Soludo ya ce: “Sati uku da suka wuce a wannan yankin wasu bata gari suka kai wa Sanata Ifeanyin Ubah hari. Ina so in tabbatar muku da cewar an damke da dama da cikinsu kuma ana gudanar da bincike.

“Ba za mu kyale irin wadannan mutanen su sarara ba. A nan Jihar Anambra, muma zaune lafiya. Dole ne mu rungumi zaman lafiya, duk da zabe na tafe. Anambra tana zaune lafiya.

“Mun yaki bata gari da yawa daga jihar nan. Ba za su kare a dare daya ba, ko a wuraren da aka ci gaba akwai bata gari.”

Soludo ya bayyana jin dadinsa kan yadda ake tafiyar da harkokin siyasa a jihar, a cewarsa duk da bambamcin jam’iyya da ra’ayin ‘yan siyasa hakan bai hana su girmama juna da taimakon juna ba.

MASU ALAKA

Kotu Ta Yanke Wa Waɗanda Suka Kai Hari Cocin Owo Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya
Manyan Labarai

Kotu Ta Yanke Wa Waɗanda Suka Kai Hari Cocin Owo Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya

June 3, 2026
Ganduje Ya Ambaci Sunan Sarki Sanusi Da Matsayin Sarkin Kano
Da ɗumi-ɗuminsa

Ganduje Ya Ambaci Sunan Sarki Sanusi Da Matsayin Sarkin Kano

May 5, 2026
Gwamnatin Jigawa Ta Bayar Da Umarnin Bincikar Tsohon Gwamnan Jihar Badaru
Siyasa

Gwamnatin Jigawa Ta Bayar Da Umarnin Bincikar Tsohon Gwamnan Jihar Badaru

April 25, 2026
Next Post
Fiye Da Kashi 90 Na Rogon Da Ake Nomawa A Nijeriya Ana Sarrafa Shi Zuwa Nau’ukan Abinci

Fiye Da Kashi 90 Na Rogon Da Ake Nomawa A Nijeriya Ana Sarrafa Shi Zuwa Nau’ukan Abinci

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.