• English
  • Business News
Tuesday, June 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zan Iya Shafa Magani Saboda Gemu Ya Fito? (Fatawa)

by Dakta Jamil Zarewa
3 years ago
in Al'adu
0
Zan Iya Shafa Magani Saboda Gemu Ya Fito? (Fatawa)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu Alaikum Allah ya kara wa Dr. lafiya, ina da tambaya: Shin ya halatta mutum ya shafa ‘cream’, domin gemunsa ya fita ya tsayar da SUNNAH?
Wa alaikum Assalam, zai fi kyau ya jira har Allah ya fito masa da shi, saboda amfani da magungunan da suke canza yanayin Dan’adam yana biyar da matsaloli a mafi yawan lokuta.

Allah yana iya ba ka ladan wanda ya tsayar da gemu ko da bai fito ba, mutukar niyyarka ingantacciyya ce.
Allah ne mafi sani

Ko Zan Iya Bai Wa Kannena Zakka?

Assalamu alaikum, Malam ko ya halatta in ba ma’aikatana da kannena zakka?
Wa alaikum assalam.

To dan’uwa ba ya halatta musulmi ya ba da zakka ga wadanda wajibi ne a kansa ya ciyar da su; kamar iyaye maza da mata, kakanni; maza da mata, da kuma ‘ya’ya da ‘ya’yan-‘ya’ya; saboda ba da zakka ga wadannan zai sauke masa nauyin ciyar da su da ya ke wajibi a kansa; daga nan kuma sai amfanin ba da zakkar ta dawo kansa.

Labarai Masu Nasaba

GORON JUMA’A 30-03-2025

GORON JUMA’A 16/05/2025

Amma kanne kuwa, to ciyar da su bai wajaba a kanka ba, don haka ya halatta ka ba su zakka, haka nan ma’aikatanka.
Sannan daga cikin ka’idojin da malamai suke fada a wannan babin shi ne duk mutumin da idan ka mutu ba zai gaje ka ba, to ya halatta ka ba shi zakka, ka ga kuwa kanne ba sa gado mutukar akwai ‘ya’ya.

Duba fikhul-muyassar shafi na: 145
Allah ne mafi sani.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shin Abaya Tana Daukar Hukuncin Hijab? (Fatawa)

Next Post

Kowanne Dan Siyasa Na Da Dalilin Da Ya Sa Shi Shigar Ta – Imam Usamah

Related

GORON JUMA’A 09/05/2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 30-03-2025

4 days ago
GORON JUMA’A 16/05/2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 16/05/2025

3 weeks ago
GORON JUMA’A
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 28-03-2025

2 months ago
GORON JUMA’A
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 14-02-2025

4 months ago
GORON JUMA’A 12-12-2024
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 9-01-2025

5 months ago
GORON JUMA’A 12-12-2024
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 3-01-2025

5 months ago
Next Post
Kowanne Dan Siyasa Na Da Dalilin Da Ya Sa Shi Shigar Ta – Imam Usamah

Kowanne Dan Siyasa Na Da Dalilin Da Ya Sa Shi Shigar Ta - Imam Usamah

LABARAI MASU NASABA

FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista

FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista

June 3, 2025
An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana

An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana

June 2, 2025
NAF Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Zamfara

Jiragen Yakin NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 20, ‘Yan Banga 2 A Zamfara

June 2, 2025
Ministan Tsaron Singapore: Sinawa Ne Za Su Iya Tantance Batun Taiwan

Ministan Tsaron Singapore: Sinawa Ne Za Su Iya Tantance Batun Taiwan

June 2, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu Domin Bukukuwan Sallah

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu Domin Bukukuwan Sallah

June 2, 2025
Hadin Gwiwa Hanya Ce Madaidaiciya Wajen Kiyaye Tsaron Shiyya

Hadin Gwiwa Hanya Ce Madaidaiciya Wajen Kiyaye Tsaron Shiyya

June 2, 2025
Malaman Jami’ar Gombe Sun Tsunduma Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani 

Tsaro: ‘Yansanda Sun Kulle Tashar Dadin Kowa Da Sauransu A Gombe 

June 2, 2025
Mataimakin shugaban kasa

Shettima: Shekaru Biyu Na Mataimaki, Jagora Mai Hangen Nesa Da Kawo Sauyi Nagari

June 2, 2025

Alƙalai Da Lauyoyi Sun Yi Cirko A Gaban Kotu Bayan Fara Yajin Aikin Ma’aikatan Shari’a

June 2, 2025
Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike

Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike

June 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.