• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zargin Cin Hanci: Babu Wani Shirin Tsige El-Rufai – Kakakin Majalisar Dokokin Kaduna

An Yada Rahoton Cewa Majalisar Dokokin Kaduna Ta Fara Shirin Tsige El-Rufai

by Sadiq
3 years ago
El-Rufai

Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kaduna, Honarabul Yusuf Zailani, ya ce majalisar dokokin jihar ba ta da wani shiri na tsige gwamna Nasir El-Rufai.

Da yammacin ranar Asabar ne rahotanni suka bayyana a kafafen sada zumunta cewa majalisar dokokin jihar ta fara yunkurin tsige gwamna El-Rufai bisa zargin cin hanci da rashawa.

  • Ra’ayoyinku A Kan Hauhawar Farashin Kayan Masarufi
  • Da Dumi-Dumi: ‘Yansanda Sun Cafke Wani Dan Bindiga Dan Shekara 20 A Kaduna

Sai dai kuma Hon. Ibrahim Dahiru Danfulani, hadimin kakakin majalisar kan kafafen yada labarai, a wata sanarwa da ya fitar a yau Lahadi, ya bayyana cewa rahotannin na ‘yan adawa ne da makiya ci gaban alakar da ke tsakanin bangaren majalisar dokoki da na zartaswa karkashin jagorancin Malam Nasiru El-Rufai.

Ya ce bisa ga dukkan alamu an fitar da rahoton karya ne domin haifar da rikici tsakanin ‘yan majalisa da na zartaswa da kuma hana al’ummar Jihar Kaduna cin ribar dimokuradiyyar da suke amfana.

“Rahoton wanda ya kuma ce dangantakar da ke tsakanin gwamnan da kakakin majalisar dokokin Jihar Kaduna, Rt. Honorabul Yusuf Zailani, ba komai ba ne illa karya” inji sanarwar.

LABARAI MASU NASABA

Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

Bisa Rakiyar Jami’an Tsaro Na Ke Ganawa Da Ƴan Bindiga – Sheikh Gumi

Sanarwar ta bayyana cewa ba gaskiya ba ne maganar da ake yi cewa a halin yanzu ‘yan majalisar dokokin jihar na binciken yadda aka kashe wasu kudade na ma’aikatu da hukumomin gwamnatin jihar ta yi.

Sanarwar ta kuma kara da cewa, dukkan rahoton an hada su ne da mugun nufi domin a kawo rudani a zukatan jama’a, don haka sun bukaci a yi watsi da shi baki daya.

A cewar sanarwar, za a yi nazari sosai kan asalin rahoton da aka ce ya fito da nufin gurfanar da wadanda suka aikata wannan aika-aika da masu daukar nauyinsu domin ya zama izina ga na baya.

Ya kuma kara tabbatar da cewa alakar da ke tsakanin majalisar da ta zartaswa tana da inganci.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya
Manyan Labarai

Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

November 8, 2025
Bisa Rakiyar Jami’an Tsaro Na Ke Ganawa Da Ƴan Bindiga – Sheikh Gumi
Manyan Labarai

Bisa Rakiyar Jami’an Tsaro Na Ke Ganawa Da Ƴan Bindiga – Sheikh Gumi

November 8, 2025
Karramawar LEADERSHIP Gare Ni, Zaburantarwa Ce Ga Ci Gaba Da Kyawawan Manufofin Mu – Gwamna Lawal
Labarai

Karramawar LEADERSHIP Gare Ni, Zaburantarwa Ce Ga Ci Gaba Da Kyawawan Manufofin Mu – Gwamna Lawal

November 8, 2025
Next Post
Rwanda Na Neman Karin Jarin Kasar Sin Kan Ayyuka Masu Kare Muhalli

Rwanda Na Neman Karin Jarin Kasar Sin Kan Ayyuka Masu Kare Muhalli

LABARAI MASU NASABA

Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

November 8, 2025
CMG Ya Watsa Jerin Shirye-Shirye Don Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

CMG Ya Watsa Jerin Shirye-Shirye Don Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

November 8, 2025
CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

November 8, 2025
Xi Ya Yi Kiran Zurfafa Gyare-gyare Da Bude Kofa A Yayin Rangadin Aiki A Guangdong

Xi Ya Yi Kiran Zurfafa Gyare-gyare Da Bude Kofa A Yayin Rangadin Aiki A Guangdong

November 8, 2025
Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala

Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala

November 8, 2025
Kamfanoni Masu Jarin Waje Na Samun Kwarin Gwiwa Daga CIIE

Kamfanoni Masu Jarin Waje Na Samun Kwarin Gwiwa Daga CIIE

November 8, 2025
Lalacewar Tarbiyar Dalibai Mata A Makarantun Islamiyya Da Na Boko

Lalacewar Tarbiyar Dalibai Mata A Makarantun Islamiyya Da Na Boko

November 8, 2025
Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

November 8, 2025
Yadda Ake Miyar Margi

Yadda Ake Miyar Margi

November 8, 2025
Bisa Rakiyar Jami’an Tsaro Na Ke Ganawa Da Ƴan Bindiga – Sheikh Gumi

Bisa Rakiyar Jami’an Tsaro Na Ke Ganawa Da Ƴan Bindiga – Sheikh Gumi

November 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.