• English
  • Business News
Friday, August 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zargin Cin Hanci: Babu Wani Shirin Tsige El-Rufai – Kakakin Majalisar Dokokin Kaduna

An Yada Rahoton Cewa Majalisar Dokokin Kaduna Ta Fara Shirin Tsige El-Rufai

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
Zargin Cin Hanci: Babu Wani Shirin Tsige El-Rufai – Kakakin Majalisar Dokokin Kaduna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kaduna, Honarabul Yusuf Zailani, ya ce majalisar dokokin jihar ba ta da wani shiri na tsige gwamna Nasir El-Rufai.

Da yammacin ranar Asabar ne rahotanni suka bayyana a kafafen sada zumunta cewa majalisar dokokin jihar ta fara yunkurin tsige gwamna El-Rufai bisa zargin cin hanci da rashawa.

  • Ra’ayoyinku A Kan Hauhawar Farashin Kayan Masarufi
  • Da Dumi-Dumi: ‘Yansanda Sun Cafke Wani Dan Bindiga Dan Shekara 20 A Kaduna

Sai dai kuma Hon. Ibrahim Dahiru Danfulani, hadimin kakakin majalisar kan kafafen yada labarai, a wata sanarwa da ya fitar a yau Lahadi, ya bayyana cewa rahotannin na ‘yan adawa ne da makiya ci gaban alakar da ke tsakanin bangaren majalisar dokoki da na zartaswa karkashin jagorancin Malam Nasiru El-Rufai.

Ya ce bisa ga dukkan alamu an fitar da rahoton karya ne domin haifar da rikici tsakanin ‘yan majalisa da na zartaswa da kuma hana al’ummar Jihar Kaduna cin ribar dimokuradiyyar da suke amfana.

“Rahoton wanda ya kuma ce dangantakar da ke tsakanin gwamnan da kakakin majalisar dokokin Jihar Kaduna, Rt. Honorabul Yusuf Zailani, ba komai ba ne illa karya” inji sanarwar.

Labarai Masu Nasaba

UNICEF Na Neman Naira Biliyan 240 Don Ayyukan Agaji A Nijeriya

Ɓarayin Waya Sun Hallaka Ɗalibin ATAP A Bauchi

Sanarwar ta bayyana cewa ba gaskiya ba ne maganar da ake yi cewa a halin yanzu ‘yan majalisar dokokin jihar na binciken yadda aka kashe wasu kudade na ma’aikatu da hukumomin gwamnatin jihar ta yi.

Sanarwar ta kuma kara da cewa, dukkan rahoton an hada su ne da mugun nufi domin a kawo rudani a zukatan jama’a, don haka sun bukaci a yi watsi da shi baki daya.

A cewar sanarwar, za a yi nazari sosai kan asalin rahoton da aka ce ya fito da nufin gurfanar da wadanda suka aikata wannan aika-aika da masu daukar nauyinsu domin ya zama izina ga na baya.

Ya kuma kara tabbatar da cewa alakar da ke tsakanin majalisar da ta zartaswa tana da inganci.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Cin HanciEl-RufaiKakakin Majalisar Dokokin KadunaLabaran KaryaRashawaZargi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Da Najeriya Sun Sa Hannu Kan Takardar Kafa Tsarin Hadin Gwiwa Tsakanin Asibitocinsu

Next Post

Rwanda Na Neman Karin Jarin Kasar Sin Kan Ayyuka Masu Kare Muhalli

Related

UNICEF Na Neman Naira Biliyan 240 Don Ayyukan Agaji A Nijeriya
Labarai

UNICEF Na Neman Naira Biliyan 240 Don Ayyukan Agaji A Nijeriya

16 minutes ago
Ɓarayin Waya Sun Hallaka Ɗalibin ATAP A Bauchi
Labarai

Ɓarayin Waya Sun Hallaka Ɗalibin ATAP A Bauchi

1 hour ago
JAMB Ta Kaddamar Da Kwamitin Bincike Kan Satar Jarabawa
Labarai

JAMB Ta Kaddamar Da Kwamitin Bincike Kan Satar Jarabawa

1 hour ago
Raguwar Hauhawar Farashi: ‘Yan Nijeriya Da ‘Yan Kasuwa Ba Su Ga Saukin A Zahirance Ba
Labarai

Raguwar Hauhawar Farashi: ‘Yan Nijeriya Da ‘Yan Kasuwa Ba Su Ga Saukin A Zahirance Ba

2 hours ago
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Jagororin ‘Yan Bindiga A Abuja, Sun Ƙwato Makamai Da ₦7.4m

5 hours ago
Likitoci Sun Gano Wuka Da Aka Burma A Kirjin Wani Mutum Tsawon Shekara 8 
Labarai

Likitoci Sun Gano Wuka Da Aka Burma A Kirjin Wani Mutum Tsawon Shekara 8 

5 hours ago
Next Post
Rwanda Na Neman Karin Jarin Kasar Sin Kan Ayyuka Masu Kare Muhalli

Rwanda Na Neman Karin Jarin Kasar Sin Kan Ayyuka Masu Kare Muhalli

LABARAI MASU NASABA

UNICEF Na Neman Naira Biliyan 240 Don Ayyukan Agaji A Nijeriya

UNICEF Na Neman Naira Biliyan 240 Don Ayyukan Agaji A Nijeriya

August 22, 2025
Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

August 22, 2025
Ɓarayin Waya Sun Hallaka Ɗalibin ATAP A Bauchi

Ɓarayin Waya Sun Hallaka Ɗalibin ATAP A Bauchi

August 22, 2025
JAMB Ta Kaddamar Da Kwamitin Bincike Kan Satar Jarabawa

JAMB Ta Kaddamar Da Kwamitin Bincike Kan Satar Jarabawa

August 22, 2025
Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

August 22, 2025
Raguwar Hauhawar Farashi: ‘Yan Nijeriya Da ‘Yan Kasuwa Ba Su Ga Saukin A Zahirance Ba

Raguwar Hauhawar Farashi: ‘Yan Nijeriya Da ‘Yan Kasuwa Ba Su Ga Saukin A Zahirance Ba

August 22, 2025
Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana

Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana

August 22, 2025
Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025

Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025

August 22, 2025
Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City

Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City

August 22, 2025
Manyan Jami’an JKS Sun Ziyarci Jami’ai Da Mazauna Birnin Lhasa

Manyan Jami’an JKS Sun Ziyarci Jami’ai Da Mazauna Birnin Lhasa

August 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.