ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zargin Cin Hanci: Babu Wani Shirin Tsige El-Rufai – Kakakin Majalisar Dokokin Kaduna

An Yada Rahoton Cewa Majalisar Dokokin Kaduna Ta Fara Shirin Tsige El-Rufai

by Sadiq
4 years ago
El-Rufai

Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kaduna, Honarabul Yusuf Zailani, ya ce majalisar dokokin jihar ba ta da wani shiri na tsige gwamna Nasir El-Rufai.

Da yammacin ranar Asabar ne rahotanni suka bayyana a kafafen sada zumunta cewa majalisar dokokin jihar ta fara yunkurin tsige gwamna El-Rufai bisa zargin cin hanci da rashawa.

  • Ra’ayoyinku A Kan Hauhawar Farashin Kayan Masarufi
  • Da Dumi-Dumi: ‘Yansanda Sun Cafke Wani Dan Bindiga Dan Shekara 20 A Kaduna

Sai dai kuma Hon. Ibrahim Dahiru Danfulani, hadimin kakakin majalisar kan kafafen yada labarai, a wata sanarwa da ya fitar a yau Lahadi, ya bayyana cewa rahotannin na ‘yan adawa ne da makiya ci gaban alakar da ke tsakanin bangaren majalisar dokoki da na zartaswa karkashin jagorancin Malam Nasiru El-Rufai.

ADVERTISEMENT

Ya ce bisa ga dukkan alamu an fitar da rahoton karya ne domin haifar da rikici tsakanin ‘yan majalisa da na zartaswa da kuma hana al’ummar Jihar Kaduna cin ribar dimokuradiyyar da suke amfana.

“Rahoton wanda ya kuma ce dangantakar da ke tsakanin gwamnan da kakakin majalisar dokokin Jihar Kaduna, Rt. Honorabul Yusuf Zailani, ba komai ba ne illa karya” inji sanarwar.

LABARAI MASU NASABA

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

Sanarwar ta bayyana cewa ba gaskiya ba ne maganar da ake yi cewa a halin yanzu ‘yan majalisar dokokin jihar na binciken yadda aka kashe wasu kudade na ma’aikatu da hukumomin gwamnatin jihar ta yi.

Sanarwar ta kuma kara da cewa, dukkan rahoton an hada su ne da mugun nufi domin a kawo rudani a zukatan jama’a, don haka sun bukaci a yi watsi da shi baki daya.

A cewar sanarwar, za a yi nazari sosai kan asalin rahoton da aka ce ya fito da nufin gurfanar da wadanda suka aikata wannan aika-aika da masu daukar nauyinsu domin ya zama izina ga na baya.

Ya kuma kara tabbatar da cewa alakar da ke tsakanin majalisar da ta zartaswa tana da inganci.

MASU ALAKA

Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato
Manyan Labarai

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu
Rahotonni

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara
Labarai

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Next Post
Rwanda Na Neman Karin Jarin Kasar Sin Kan Ayyuka Masu Kare Muhalli

Rwanda Na Neman Karin Jarin Kasar Sin Kan Ayyuka Masu Kare Muhalli

LABARAI MASU NASABA

Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.