• English
  • Business News
Friday, June 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zargin Cin Hanci: PDP Ta Janye Kalamanta, Ta Nemi Afuwar Gwamnan Kwara

by Sadiq
3 years ago
in Labarai
0
Zargin Cin Hanci: PDP Ta Janye Kalamanta, Ta Nemi Afuwar Gwamnan Kwara
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Biyo bayan barazanar daukar matakin shari’a, sakataren yada labarai na jam’iyyar PDP a Jihar Kwara, Prince Tunji Moronfoye, ya janye zargin cewa gwamnan jihar, AbdulRahaman AbdulRazaq, ya bai wa kwamishinan zabe na jihar, Mal. Garba Attahiru Madami, miliyan 300 domin murde zaben gwamnan jihar a 2023.

Moronfoye, a wata sanarwa da ya fitar a Ilorin, babban birnin jihar a ranar Talata, ya mika uzuri ga gwamna da kuma REC, inda ya ce zarginsa “a gaskiya yaudara ne da rashin tabbas, musamman ma inda na bayyana cewa kudi miliyan 300 sun yi batan dabo”.

  • Dan Takarar Gwamnan Katsina A NNPP Ya Ba Da Tallafin Miliyan 50 Ga ‘Yan Gudun Hijira
  • Adamu Yaki Cewa Uffan Kan Mika Sunan Lawan Da Akpabio Ga INEC

Madami, a ranar Litinin din da ta gabata ta bukaci jam’iyyar PDP “ta ba da uzuri a hukumance cikin sa’o’i 48, bisa zargin bata kudin.”

REC ta kara da cewa zai nemi hakkinsa a gaban kotu idan jam’iyyar ta ki yin uzuri a kafafen yada labarai cikin sa’o’i 48 daga ranar Litinin.

“Ina bai wa PDP sa’o’i 48 don neman afuwar jama’a kan rubuce-rubuce a kafofin watsa labarai, wanda bayan karewar wa’adin, zan dauki matakin shari’a kan bata suna da mutuncina.”

Labarai Masu Nasaba

Gwamnati Ta Yi Karin Haske Kan Biyan Tallafin Rage Radadi Da Mafi Karancin Albashi

Gwamnatin Tarayya Ta Dukufa Wajen Karya Farashin Kayan Abinci – Minista

Bayanin da Moronfoye ya bayar na janye zargin da ba a tabbatar da shi ba kan Gwamna AbdulRazaq da kuma REC yana cewa: “Ni, Prince Tunji Moronfoye, sakataren yada labarai na PDP na janye sanarwar manema labarai kan kalamai na.

“An gano wannan babban kuskure ne bayan bincike mai zurfi kan bayanan da aka fitar, ina neman afuwar Malam AbdulRahman AbdulRazaq, gwamnan jihar Kwara da Malam Garba Attahiru Madami, kwamishinan zabe na jihar Kwara kan wannan batun dama yi.

“Ina kuma neman afuwar kowa, kan rashin jin dadi da kalamai na ya haifar da furucina.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Cin HanciGwamnaKwaraRashawaZabe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Matsalar Tsaro: Sama Da Limamai Da Fastoci 30 Suka Halarci Buda Bakin Azumin Da Aka Yi A Kaduna Kan

Next Post

Kotu Ta Yankewa Eto’o Hukuncin Watanni 22 Saboda Kin Biyan Haraji

Related

Gwamnati Ta Yi Karin Haske Kan Biyan Tallafin Rage Radadi Da Mafi Karancin Albashi
Labarai

Gwamnati Ta Yi Karin Haske Kan Biyan Tallafin Rage Radadi Da Mafi Karancin Albashi

2 hours ago
Dawanau
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dukufa Wajen Karya Farashin Kayan Abinci – Minista

3 hours ago
Ƴansanda Sun Kama Shahararren Ɗan Damfarar Yanar Gizo A Bauchi
Labarai

Ƴansanda Sun Kama Shahararren Ɗan Damfarar Yanar Gizo A Bauchi

4 hours ago
Matsin Rayuwa: ‘Yan Nijeriya Sun Rage Zuwa Kasashen Waje
Labarai

Matsin Rayuwa: ‘Yan Nijeriya Sun Rage Zuwa Kasashen Waje

5 hours ago
Gwamna Bala
Labarai

Gwamnatin Bauchi Ta Fara Shirin Kirkirar Sabbin Masarautu Da Sarakuna Da Gundumomi

6 hours ago
Ƴansanda Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 2, Sun Ceto Mutane 11 A Delta Da Katsina
Tsaro

Ƴansanda Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 2, Sun Ceto Mutane 11 A Delta Da Katsina

7 hours ago
Next Post
Kotu Ta Yankewa Eto’o Hukuncin Watanni 22 Saboda Kin Biyan Haraji

Kotu Ta Yankewa Eto’o Hukuncin Watanni 22 Saboda Kin Biyan Haraji

LABARAI MASU NASABA

Bin Hanya Daya Da Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Muhimmin Mataki Ne Na Ba Da Tabbaci Ga Huldar Ciniki Da Tattalin Arzikin Sin Da Amurka

Bin Hanya Daya Da Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Muhimmin Mataki Ne Na Ba Da Tabbaci Ga Huldar Ciniki Da Tattalin Arzikin Sin Da Amurka

June 13, 2025
Sin Ta Bayyana Adawa Da Keta Hurumin ‘Yanci Tsaro Da Ikon Mulkin Yankunan Iran

Sin Ta Bayyana Adawa Da Keta Hurumin ‘Yanci Tsaro Da Ikon Mulkin Yankunan Iran

June 13, 2025
Gwamnati Ta Yi Karin Haske Kan Biyan Tallafin Rage Radadi Da Mafi Karancin Albashi

Gwamnati Ta Yi Karin Haske Kan Biyan Tallafin Rage Radadi Da Mafi Karancin Albashi

June 13, 2025
An Kaddamar Da Bikin Gabatar Da Jerin Shirye-shiryen Telebijin Da Fina-finai Na CMG A Birnin Astana

An Kaddamar Da Bikin Gabatar Da Jerin Shirye-shiryen Telebijin Da Fina-finai Na CMG A Birnin Astana

June 13, 2025
Kamfanonin Waje Sun Ce Dole Ne Su Shiga A Dama Da Su A Cikin Kasuwar Kasar Sin

Kamfanonin Waje Sun Ce Dole Ne Su Shiga A Dama Da Su A Cikin Kasuwar Kasar Sin

June 13, 2025
Dawanau

Gwamnatin Tarayya Ta Dukufa Wajen Karya Farashin Kayan Abinci – Minista

June 13, 2025
Ƴansanda Sun Kama Shahararren Ɗan Damfarar Yanar Gizo A Bauchi

Ƴansanda Sun Kama Shahararren Ɗan Damfarar Yanar Gizo A Bauchi

June 13, 2025
Matsin Rayuwa: ‘Yan Nijeriya Sun Rage Zuwa Kasashen Waje

Matsin Rayuwa: ‘Yan Nijeriya Sun Rage Zuwa Kasashen Waje

June 13, 2025
Gwamna Bala

Gwamnatin Bauchi Ta Fara Shirin Kirkirar Sabbin Masarautu Da Sarakuna Da Gundumomi

June 13, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 2, Sun Ceto Mutane 11 A Delta Da Katsina

Ƴansanda Sun Cafke Masu Garkuwa Da Mutane 2, Sun Ceto Mutane 11 A Delta Da Katsina

June 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.