• Leadership Hausa
Saturday, March 25, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Yankewa Eto’o Hukuncin Watanni 22 Saboda Kin Biyan Haraji

by Sulaiman and Abba Ibrahim Wada
9 months ago
in Wasanni
0
Kotu Ta Yankewa Eto’o Hukuncin Watanni 22 Saboda Kin Biyan Haraji
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata kotu dake Ciudad de la Justicia da ke birnin Barcelona a kasar Spaniya ta yankewa tsohon dan wasan Barcelona da tawagar kasar Kamaru, Samuel Eto’o hukuncin watanni 22 na jeka gyara halinka bayan ya amsa laifin cogen harajin fam miliyan 3.2 a lokacin da yake buga wasa a Barcelona.

Har ila yau, alkalin kotun yace Eto’o zai biya kudin da ake binsa, da kuma tarar fam miliyan 1.55.

  • Manchester United Za Ta Mika Sabon Tayin Kudi Domin Sayan De Jong

Chelsea Tana Tattaunawa da Manchester City Kan Sayalen Sterling

Tun da farko dai masu shigar da kara a kasar ta Sipaniya sun zargi tsohon dan wasan na Inter Milan da Chelsea, Eto’o da kin bayyana kudaden shiga da aka yi tsakanin shekara ta 2006 zuwa 2009.

Tsohon dan wasan Real Madrid Cristiano Ronaldo shima an taba gurfanar dashi a gaban kotu saboda yin cogen biyan haraji sannan Lionel Messi da Jose Mourinho da kuma Neymar suma an taba kaisu kotu da irin laifin.

Labarai Masu Nasaba

Mesut Ozil Ya Yi Ritaya Daga Buga Kwallo Yana Da Shekaru 34

UEFA Za Ta Biya Magoya Bayan Liverpool Kudin Tikitin Su

Kawo yanzu dai Eto’o mai shekara 41 a duniya, wanda shi ne shugaban hukumar kwallon kafar Kamaru a yanzu haka, ya koma Barcelona a shekarar 2004 yana da shekara 23 a lokacin sannan ya buga wasa a Real Madrid da Inter Milan da Chelsea da kuma Everton, wanda ya yi ritaya a 2019.

Banda Eto’o, kotun ta kuma samu tsohon wanda ya kula da harkokin kwallon dan wasan mai suna, Jose Maria Mesalles, wanda shima aka ci tara aka kuma yi masa daurin jeka gyara halinka na watanni 12.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zargin Cin Hanci: PDP Ta Janye Kalamanta, Ta Nemi Afuwar Gwamnan Kwara

Next Post

Lukaku Ya Kusa Komawa Inter Milan A Matsayin Aro

Related

Mesut Ozil Ya Yi Ritaya Daga Buga Kwallo Yana Da Shekaru 34
Wasanni

Mesut Ozil Ya Yi Ritaya Daga Buga Kwallo Yana Da Shekaru 34

3 days ago
UEFA Za Ta Biya Magoya Bayan Liverpool Kudin Tikitin Su
Wasanni

UEFA Za Ta Biya Magoya Bayan Liverpool Kudin Tikitin Su

2 weeks ago
Ighalo Yana Son Osimhen Ya Koma Manchester United
Wasanni

Chelsea Ta Shiga Zawarcin Victor Osimhen

2 weeks ago
Ana Yi Wa Graham Potter Barazanar Kisa
Wasanni

Ana Yi Wa Graham Potter Barazanar Kisa

3 weeks ago
Ba Zan Bar Shugabancin Barcelona Ba, Cewar Laporta
Wasanni

Ba Zan Bar Shugabancin Barcelona Ba, Cewar Laporta

3 weeks ago
Ronaldo Ya Sake Cin Kwallo Uku Rigis A Saudiyya
Wasanni

Ronaldo Ya Sake Cin Kwallo Uku Rigis A Saudiyya

3 weeks ago
Next Post
Lukaku Ya Kusa Komawa Inter Milan A Matsayin Aro

Lukaku Ya Kusa Komawa Inter Milan A Matsayin Aro

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Yi Watsi Da Bukatar Abba Kyari Ta Dakatar Da Bincikensa

March 25, 2023
Najeriya Za Ta Gina Masana`antar Samar Da Kayan Samar Da Wuta Ta Hanyar Hasken Rana

Najeriya Za Ta Gina Masana`antar Samar Da Kayan Samar Da Wuta Ta Hanyar Hasken Rana

March 25, 2023
Mun Kammala Nazari Kan Sakamakon Zaben Gwamnoni – INEC

Mun Kammala Nazari Kan Sakamakon Zaben Gwamnoni – INEC

March 25, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 4

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 4

March 25, 2023
An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin

An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin

March 25, 2023
Burina Masu Basira Su Rika Amfana Da Basirarsu -Haidar Blog

Burina Masu Basira Su Rika Amfana Da Basirarsu -Haidar Blog

March 25, 2023
Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki

Rukunin Na’urori Na Biyar Na Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta “Lower Kefu Gorge” Dake Zambiya Sun Fara Aiki

March 25, 2023
An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva

An Yi Zaman Taron “Kare Hakkin ‘Yan Kananan Kabilu A Sabon Zamani” A Geneva

March 25, 2023
Ra’ayoyin Jam’iyyu Kan Nassarar Abba A Kano

Ra’ayoyin Jam’iyyu Kan Nassarar Abba A Kano

March 25, 2023
Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

Tarihin Zaben Kano: Hannun Karba, Hannun Mayarwa

March 25, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.