• English
  • Business News
Sunday, May 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zargin Kin Amincewar Kwankwaso Zuwa APC: Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Mai Taimaka Ma Ta

by Sulaiman
12 seconds ago
in Labarai
0
Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da wani mai taimaka ma ta kan harkokin siyasa, Ibrahim Rabi’u, sakamakon fitar da wata sanarwa ta karya mai cike da cece-ku-ce da ake dangantawa da Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, shugaban jam’iyyar NNPP kan cewa, ya ki amincewa da tayin da shugaba Bola Tinubu ya yi masa na komawa jam’iyyar APC.

 

Sanarwar dakatarwar wacce ta fara aiki a ranar Asabar, 17 ga Mayu, 2025, ta fito ne a cikin wata sanarwa da sakataren gwamnatin jihar, Umar Farouk Ibrahim, sannan mai magana da yawun gwamnan, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya bayyana.

  • Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure
  • Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

A cewar sanarwar, Rabi’u, wanda ke aiki a matsayin babban mai ba da rahoto na musamman (SSR) a ma’aikatar sufuri, an dakatar da shi ne saboda “furucin da ya yi da sunan Kwankwaso kuma ba tare da izininsa ba”.

 

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Kasuwa 27 Sun Rasu A Wani Hatsarin Kwale-kwale A Kwara

Hukumar KNARDA Ta Ƙudiri Aniyar Yashe Madatsun Ruwa A Kano 

Gwamnati dai ta nisanta kanta daga labarin na karya, inda ta kwatanta batun da cewa, “mai tada hankali da rashin izini”.

 

Gwamnatin jihar ta kuma gargadi dukkan masu rike da mukaman siyasa da su daina bayyana ra’ayoyinsu da sunan Gwamnati kan wasu muhimman batutuwan da suka shafi siyasa ba tare da tantancewa ba.

 

LEADERSHIP ta fahimto cewa, wannan matakin ya biyo bayan wani labari ne da aka yada da cewa, Sanata Kwankwaso ya ki amincewa da tayin da shugaba Tinubu ya yi masa na tsunduma shi cikin jam’iyyar APC, inda ake zargin Sanatan ya bayyana cewa, ya gwammace ya bar siyasa maimakon ya koma jam’iyya mai mulki.

 

Ba da dadewa ba, wannan labarin na karya ya samu karbuwa a shafukan sada zumunta wanda Kwankwaso da gwamnatin Kano, tuni suka yi martani a kai.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure

Related

Yadda Hanyoyin Ruwa Suka Zama Tarkunan Mutuwa A Nijeriya
Labarai

‘Yan Kasuwa 27 Sun Rasu A Wani Hatsarin Kwale-kwale A Kwara

1 hour ago
Hukumar KNARDA Ta Ƙudiri Aniyar Yashe Madatsun Ruwa A Kano 
Labarai

Hukumar KNARDA Ta Ƙudiri Aniyar Yashe Madatsun Ruwa A Kano 

3 hours ago
Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Ginin Babban Asibitin Anka Da Aka Inganta
Manyan Labarai

Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Ginin Babban Asibitin Anka Da Aka Inganta

3 hours ago
Gidauniyar Mangal Ta Dauki Nauyin Yi Wa Mutum 12,300 Masu Cutar Kaba Aiki A Katsina
Labarai

Gidauniyar Mangal Ta Dauki Nauyin Yi Wa Mutum 12,300 Masu Cutar Kaba Aiki A Katsina

5 hours ago
Boko Haram Sun Kashe Mutum 12 A Wani Sabon Hari A Borno
Manyan Labarai

Mutum 3 Sun Rasu, Wasu Sun Jikkata Yayin Da Bama-bamai Suka Tashi A Hanyar Borno

20 hours ago
Hukuma Ta Haramta Bikin Ranar Kauyawa A Kano
Labarai

Hukuma Ta Haramta Bikin Ranar Kauyawa A Kano

22 hours ago

LABARAI MASU NASABA

Kano

Zargin Kin Amincewar Kwankwaso Zuwa APC: Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Mai Taimaka Ma Ta

May 18, 2025
Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure

Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure

May 18, 2025
Yadda Hanyoyin Ruwa Suka Zama Tarkunan Mutuwa A Nijeriya

‘Yan Kasuwa 27 Sun Rasu A Wani Hatsarin Kwale-kwale A Kwara

May 18, 2025
Birtaniya Ta Fitar Da Sabbin Tsauraran Dokokin Zama A Ƙasar

Birtaniya Ta Fitar Da Sabbin Tsauraran Dokokin Zama A Ƙasar

May 18, 2025
Hukumar KNARDA Ta Ƙudiri Aniyar Yashe Madatsun Ruwa A Kano 

Hukumar KNARDA Ta Ƙudiri Aniyar Yashe Madatsun Ruwa A Kano 

May 18, 2025
Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Ginin Babban Asibitin Anka Da Aka Inganta

Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Ginin Babban Asibitin Anka Da Aka Inganta

May 18, 2025
Gidauniyar Mangal Ta Dauki Nauyin Yi Wa Mutum 12,300 Masu Cutar Kaba Aiki A Katsina

Gidauniyar Mangal Ta Dauki Nauyin Yi Wa Mutum 12,300 Masu Cutar Kaba Aiki A Katsina

May 18, 2025
Hanyoyin Kare kai Ga Ɗalibai Da Ke Makarantun Kwana

Hanyoyin Kare kai Ga Ɗalibai Da Ke Makarantun Kwana

May 18, 2025
Kyakkyawan Tunanin Kwankwaso Na Kafa Jami’ar Kimiyya Ta Wudil Ta Zama Alkairi Ga Al’umma – Alhaji Abdukadir

Kyakkyawan Tunanin Kwankwaso Na Kafa Jami’ar Kimiyya Ta Wudil Ta Zama Alkairi Ga Al’umma – Alhaji Abdukadir

May 18, 2025
Masana Kimiyya Na Kasar Sin Sun Gano Wata Sabuwar Hallita A Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar 

Masana Kimiyya Na Kasar Sin Sun Gano Wata Sabuwar Hallita A Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar 

May 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.