• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

by Rabi'u Ali Indabawa
10 hours ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

’Yan Nijeriya biyu Collins da Osas, an ruwaito sun rasu a birnin Tripoli, babban birnin kasar Libya, mutuwar da ake zargin tana da alaka cin guba, kamar yadda PUNCH Metro ta wallafa. Wakilinmu ya nakalto a ranar Asabar, cewa wadanda abin ya shafa, wadanda duk suna zaune a yankin Misrata ta kasar, sun yi tafiya zuwa Tripoli a ranar 20 ga Yuli tare da wani aboki da ba a bayyana sunansa ba.

“Wata majiya daga dangin marigayi Collins, ta shaida wa PUNCH Metro cewa a ranar Asabar cewa an ce abokin ya bar su a can ya koma Misrata shi kadai, daga baya ya samu kiran waya cewa abokan tafiyarsa biyun sun rasu bayan zargin an basu guba.”

  • Hukumar Kwastam Ta Kama Kayan Maye Na Miliyan 680 A Katsina
  • Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA

“An shaida mana cewa su uku suna zaune a Misrata, sannan dukkansu suka yi tafiya zuwa wani wuri da ake kira Oshofana a Tripoli domin shakatawa. Ko da yake Collins da Osas ba su saba da wurin ba, shi ne karo na farko da suka je can. An ce wuri ne da ake gudanar da kasuwanci iri-iri.”

“Don haka, bayan sun kwana hudu a can, abokin da suka bi zuwa wurin ya ce zai koma Misrata, amma Collins da Osas suka ce za su ci gaba da zama a wurin. Sai ya bar su a wurin ya koma. Bayan kusan kwanaki biyu ne ya ce ya samu kiran waya cewa abokan aikinsa biyun sun rasu ana zargin guba aka basu a abinci,” in ji majiyar.

“Wata majiya cikin kasar ta shaida wa wakilinmu cewa lamarin ya jawo ce-ce-ku-ce tun tuni.”

Labarai Masu Nasaba

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji

Labarin abokinsu da ya bayar bayan ya dawo gida ya haifar da zargi.

“A sanin da muka yio wa Oshofana, labarin mutumin da suka bi zuwa wurin dole ya haifar da zargi. Wannan shi ne abin da ya gaya mana domin babu wanda ya tafi tare da su. Amma wasu daga cikin abokan aikimu nan ba su gamsu da bayaninsa ba, suna kuma bin diddigin binciken da ake yi domin gano musabbabin mutuwarsu,” in ji majiyar.”

Majiyar ta kara da cewa an riga an binne abokan da suka rasu a cikin kasar.

Da aka tuntubi mai magana da yawun Hukumar ‘Yan Nijeriya mazauna kasashen waje, Abdulrahman Balogun, ya ce bai da masaniya kan lamarin.

Ya ce, ‘Ban san da lamarin ba, amma iyalansu na iya rubuta korafi zuwa gare mu a matsayin hukuma, kuma za mu yi aiki a kai.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Guba
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

Next Post

Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

Related

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Kotu Da Ɗansanda

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

11 hours ago
Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji
Kotu Da Ɗansanda

Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji

13 hours ago
An Sake Daure Dan Nijeriya Shekara Biyar A Birtaniya Kan Laifin Fyade
Kotu Da Ɗansanda

An Sake Daure Dan Nijeriya Shekara Biyar A Birtaniya Kan Laifin Fyade

1 week ago
Rashin Tsaro: Garuruwa Sama Da 30 Sun Gudanar Da Zanga-zanga A Zamfara
Kotu Da Ɗansanda

Rashin Tsaro: Garuruwa Sama Da 30 Sun Gudanar Da Zanga-zanga A Zamfara

1 week ago
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Fashi Tare Da Kwato Makamai A Delta

1 week ago
An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina
Kotu Da Ɗansanda

An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina

3 weeks ago
Next Post
Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

LABARAI MASU NASABA

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 23, 2025
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

August 23, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

August 23, 2025
Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

August 23, 2025
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

August 23, 2025
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.