• Leadership Hausa
Thursday, March 23, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne

by CMG Hausa
7 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Ziyarar Babbar jami’ar Lithuania A Taiwan Shirme Ne
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rahotanni sun ce, mataimakiyar ministan sufuri da sadarwa na kasar Lithuania, ta jagoranci wata tawaga zuwa yankin Taiwan, domin gudanar da ziyarar kwanaki biyar tun daga ranar 7 ga watan nan na Agusta.

A yayin da yake mayar da martani, mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Wang Wenbin, ya bayyana a gun taron manema labaru da aka saba yi a yau Alhamis cewa, kasar Sin ta yi kakkausar suka, ga yadda rukunin masu adawa da gwamnatin kasar Sin na Lithuania, ke keta hurumin kasar Sin da gangan, da kuma tsoma baki cikin harkokin cikin gidan kasar Sin.

  • Ziyarar Nancy Pelosi Zuwa Taiwan Takala Ce Mai Muguwar Manufa

Wang Wenbin ya jaddada cewa, manufar kasancewar kasar Sin daya tak a duniya, ita ce babbar ka’idar dangantakar kasa da kasa, kuma ginshikin siyasa ne ga kasar Sin, a fannin raya dangantakar dake tsakaninta da sauran kasashen, ciki har da Lithuania.

Ban da wannan kuma, game da furucin da sakatariyar harkokin wajen Birtaniya Liz Truss ta yi a ranar 10 ga wata, inda ta yi Allah wadai da karuwar matakan da kasar Sin ke dauka a mashigin tekun Taiwan, Wang Wenbin ya yi nuni da cewa, bangaren Birtaniya, ya yi watsi da gaskiyar lamarin, da kuma sauya fari da baki, kana da yin kalamai marasa ma’ana game da halastattun matakan da suka dace kasar Sin ta dauka, don kiyaye ikon mulkin kasa da cikakkun yankunan ta.

Wang ya kara da cewa, bangaren Sin bai gamsu da hakan ba, kuma yana nuna adawa da hakan, ya kuma nuna matukar takaicinsa game da kalaman bangaren na Birtaniyya. (Mai fassara: Bilkisu Xin)

Labarai Masu Nasaba

An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tarihi Baya Mantuwa

Next Post

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

Related

An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu
Daga Birnin Sin

An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

15 mins ago
Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

19 mins ago
Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya
Daga Birnin Sin

Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

1 hour ago
Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya
Daga Birnin Sin

Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

2 hours ago
Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum
Daga Birnin Sin

Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

3 hours ago
Me Ya Sa Amurka Ta Sake Rura Wuta Kan Batun Gano Asalin Annobar Covid-19?
Daga Birnin Sin

Me Ya Sa Amurka Ta Sake Rura Wuta Kan Batun Gano Asalin Annobar Covid-19?

20 hours ago
Next Post
Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

Dariye Zai Tsaya Takarar Sanata A Filato Bayan Yi Masa Afuwa Daga Gidan Yari

LABARAI MASU NASABA

An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

An Yaba Da Yadda Tawagar Likitocin Kasar Sin Ta Ba Da Hidimar Kiwon Lafiya A Sudan Ta Kudu

March 23, 2023
Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

Xi Jinping Ya Kammala Ziyararsa A Kasar Rasha Cikin Nasara

March 23, 2023
Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

March 23, 2023
Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

March 23, 2023
Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

March 23, 2023
Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

March 23, 2023
Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

March 23, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

March 23, 2023
Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

March 23, 2023
NLC Za Ta Shiga Yajin Aiki Saboda Karancin Kudi A Nijeriya

NLC Za Ta Shiga Yajin Aiki Saboda Karancin Kudi A Nijeriya

March 23, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.