• English
  • Business News
Tuesday, August 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zulum Ya Bai Wa Matasan Biu 1,000 Tallafin Miliyan 100 Don Yin Jari

by Sadiq
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Zulum Ya Bai Wa Matasan Biu 1,000 Tallafin Miliyan 100 Don Yin Jari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamna Babagana Zulum na Jihar Borno, ya ce ya bai wa matasa marasa aikin yi 1,000 tallafin Naira miliyan 100 a garin Biu.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da babban mataimaki na musamman ga gwamnan kan harkokin yada labarai, Baba-Sheik Haruna, ya sanyawa hannu kuma ya fitar a Abuja ranar Juma’a.

  • Kotu Ta Soke Takarar Dare A Matsayin Wanda Zai Yi Wa PDP Takarar Gwamna A Zamfara
  • Tagomashin Da CBN Ya Samar Wajen Bunkasa Kanana Da Matsakaitan Sana’o’i

Ya ce tallafin, wanda aka gudanar a Kadafur da ke garin Biu, za a yi amfani da shi ne a matsayin jarin fara kasuwanci ga masu kananan sana’o’i domin bunkasa tattalin arzikin yankin.

Taron dai wani bangare ne na rangadin kwanaki uku da gwamnan ya kai hedikwatar Sanatan Borno ta Kudu, domin kaddamar da ayyuka daban-daban da gwamnatinsa ta aiwatar.

A yayin da yake kira ga wadanda suka ci gajiyar tallafin da su yi amfani da wannan tallafin da idon basira, gwamnan ya ce gwamnati za ta ci gaba da kokarin rage zaman kashe wando da yaki da fatara ta hanyar taimaka wa marasa galihu da dai sauransu.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Kasuwa Na Neman Diyya Bayan Rushe Kasuwar Alaba Rago A Legas

Ranar Hausa: Yadda Hausawa Ke Tunƙaho Da Harshensu A Faɗin Duniya

Ya bayyana cewa talauci, rashin aikin yi da rashin ilimi ne suka taka muhimmiyar rawa wajen bullar Boko Haram a jihar.

A tsawon wannan lokaci, Zulum ya kaddamar da Makarantar Sakandaren Gwamnati ta Mega da ke Buratai mai daukar dalibai 1,500, sannan ya bude babbar makarantar Islamiyya ga dalibai 1,200 da ke Biu da kuma Sashen Sa ido da tantance Ilimi na Shiyya a garin Biu.

Tun da farko kwamishinan matasa, ci gaban wasanni da yaki da fatara, Saina Buba, ya ce an zabo wadanda suka amfana su 1,000 ne daga gundumomi a fadin karamar hukumar Biu.

Ya ce gwamnan, wanda tun a shekarar 2019, ya kaddamar da wasu tsare-tsare na tattalin arziki da ke bayar da tallafin kudi ga kanana da matsakaitan ‘yan kasuwa, bai bar masu nakasa da kuma tsofaffi ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BiuBoko HaramBornoGwamnaMatasaTalauciTallafiYaki Da FataraZulum
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotu Ta Soke Takarar Dare A Matsayin Wanda Zai Yi Wa PDP Takarar Gwamna A Zamfara

Next Post

Farfadowar Tattalin Arzikin Kasar Sin Ya Zarce Yadda Ake Tsammani

Related

‘Yan Kasuwa Na Neman Diyya Bayan Rushe Kasuwar Alaba Rago A Legas
Manyan Labarai

‘Yan Kasuwa Na Neman Diyya Bayan Rushe Kasuwar Alaba Rago A Legas

1 hour ago
Ranar Hausa: Yadda Hausawa Ke Tunƙaho Da Harshensu A Faɗin Duniya
Rahotonni

Ranar Hausa: Yadda Hausawa Ke Tunƙaho Da Harshensu A Faɗin Duniya

6 hours ago
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake ÆŠage Ranar Komawa Makarantu
Manyan Labarai

Zargin Babban Hadimin Gwamnan Kano Ya Karkatar Da KuÉ—aÉ—en Jama’a Ba Gaskiya Ba Ne

17 hours ago
Rashin Tsaro: Ana ƘoÆ™arin Ganin Ƙarshen HaÆ™urin Arewa – ACF
Manyan Labarai

Rashin Tsaro: Ana ƘoÆ™arin Ganin Ƙarshen HaÆ™urin Arewa – ACF

20 hours ago
Gwamnatin Sokoto Ta Ƙaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta Ƙaddamar Da Sabon Bincike
Manyan Labarai

Gwamnatin Sokoto Ta Ƙaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta Ƙaddamar Da Sabon Bincike

22 hours ago
Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kano
Manyan Labarai

Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kano

1 day ago
Next Post
Farfadowar Tattalin Arzikin Kasar Sin Ya Zarce Yadda Ake Tsammani

Farfadowar Tattalin Arzikin Kasar Sin Ya Zarce Yadda Ake Tsammani

LABARAI MASU NASABA

Saka Zai Yi Jinyar Makonni 4 Sakamakon Rauni Da Ya Samu A Wasan Leeds

Saka Zai Yi Jinyar Makonni 4 Sakamakon Rauni Da Ya Samu A Wasan Leeds

August 26, 2025
‘Yan Kasuwa Na Neman Diyya Bayan Rushe Kasuwar Alaba Rago A Legas

‘Yan Kasuwa Na Neman Diyya Bayan Rushe Kasuwar Alaba Rago A Legas

August 26, 2025
ÆŠaruruwan ‘Yan APC Sun Koma ADC A Sakkwato Saboda Rashin Tsaro Da Talauci

ÆŠaruruwan ‘Yan APC Sun Koma ADC A Sakkwato Saboda Rashin Tsaro Da Talauci

August 26, 2025
Yajin Aikin ASUU Na Barazana Ga Ci Gaban Kasa

ASUU Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Rashin Cika Mata Alƙawura

August 26, 2025
Ranar Hausa Ta Duniya: Ba Ka Iyawa Duk Dagewarka Kuma Ba A Yaba Maka

Ranar Hausa Ta Duniya: Ba Ka Iyawa Duk Dagewarka Kuma Ba A Yaba Maka

August 26, 2025
ÆŠan Nijeriya Ya Lashe Lambar Azurfa A Gasar Ninkaya Ta Duniya

ÆŠan Nijeriya Ya Lashe Lambar Azurfa A Gasar Ninkaya Ta Duniya

August 26, 2025
Ranar Hausa: Yadda Hausawa Ke Tunƙaho Da Harshensu A Faɗin Duniya

Ranar Hausa: Yadda Hausawa Ke Tunƙaho Da Harshensu A Faɗin Duniya

August 26, 2025
An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

August 25, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

August 25, 2025
CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

August 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.