• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ƙungiyar Dambe Warriors Ta Gayyato Ɗan Damben Saudiyya Don Fafata Wasan Ƙarshe A Kano

by Abdullahi Muh'd Sheka
2 years ago
in Labarai
0
Ƙungiyar Dambe Warriors Ta Gayyato Ɗan Damben Saudiyya Don Fafata Wasan Ƙarshe A Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ƙungiyar masu wasan dambe ta “Dambe Warriors” ta ƙudiri aniyar ganin an sake fasalin harkar dambe zuwa ta zamani don sana’ar ta zama mai kawo rufin asiri mai yawa.

Shugaban kungiyar, Alhaji Aminu Bature ne ya bayyana haka a lokacin taron manema labarai da kungiyar ta gudanar a Otal ɗin CACID dake Kano domin bayyana wa duniya irin kyakkyawan shirin da suka yi don gudanar da wasan dambe a Kano cikin mako mai zuwa a filin wasa na Kano Pillars da ke Sabon Gari.

Shugaban ya bayanna cewa a baya ‘yan Dambe suna yi ne kawai a matsayin al’adar Hausa, amma ba don samun wani rufin asiri ba.

“Saboda haka yace yanzu tun da Allah ya sa muka kafa wannan kungiyar kowa ya ga irin nasarar da aka samu, wanda yanzu haka mun je jihohi da yawa na kasar nan da ma makwabta.

dambe
Ɗaya daga cikin jaruman da za a fafata da su, Dogo Sissco

“Na shafe sama da shekara 20 ina yayin dambe, saboda haka na san farin sa da bakinsa, wannan ta sa aka zabe ni a matsayin shugaban kungiyar Dambe Warriors kuma muka tsara sake fasalin Dambe domin tafiya daidai da zamani, sannan kuma a baya dan dambe dan abinda yake samu bai taka kara ya karya ba.

Labarai Masu Nasaba

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

“Yanzu haka muna da rukunin ‘yan damben da suke daukar albashin Naira dubu 370,000.00 ga matsakaita girma da kuma masu ɗaukar Naira 570,000.00 duk wata, sannan kuma wasan damben da ake shirin gudanar da zagaye na karshe a Kano nan ba da jimawa ba duk wanda ya samu Nasara zai yi hafzi da Naira Miliyan guda yayin da sauran za su samu Naira dubu 500,000.

“Sannan kuma a wannan karon za a gudanar da wasan zagayen ƙarshe tare da guda cikin ‘yan damben kasar Saudiyya wanda tuni ya iso muna gudanar da tsare-tsaren da suka rage.” In ji shi.

  • Zargin Kafar Angulu Ga Dimokuradiyyar Nijeriya: Cacar Baki Ta Barke Tsakanin ‘Yan Adawa Da Gwamnati

A karshe shugaban ya jinjina wa abokan aikinsa na dambe tare da yaba wa mai martaba Sarkin Kano wanda shi da kansa ya bayar da kofin da ake sa ran lashewa a lokacin wasan karshe.

Cikin ‘yawan ‘yan damben da za su fafata sun hada da Autan Ali Kanen Bello, Bahago Zayyanu, Dogo Sissco, Hussein ɗan Ƙasar Saudiyya da Sauran ‘yan wasa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BoxingDambekanoNigeriaSaudi ArabiaSaudiyya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 7 Da Cafke 33 A Kaduna Da Filato

Next Post

Da Ɗumi-ɗuminsa: ‘Yan Bindiga Sun Sace Fiye Da Mutum 150 A Zamfara

Related

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa
Manyan Labarai

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

1 hour ago
Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…
Manyan Labarai

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

2 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

12 hours ago
An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano
Labarai

An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

13 hours ago
Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta
Labarai

Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

15 hours ago
Shiri Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Tabbatar Da Ci Gaban Kasar Sin
Ra'ayi Riga

Shiri Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Tabbatar Da Ci Gaban Kasar Sin

15 hours ago
Next Post
Da Ɗumi-ɗuminsa: ‘Yan Bindiga Sun Sace Fiye Da Mutum 150 A Zamfara

Da Ɗumi-ɗuminsa: 'Yan Bindiga Sun Sace Fiye Da Mutum 150 A Zamfara

LABARAI MASU NASABA

NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

July 11, 2025
Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

July 11, 2025
Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

July 11, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

July 10, 2025
Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

July 10, 2025
Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

July 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

July 10, 2025
Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

July 10, 2025
An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

July 10, 2025
Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

July 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.