Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Ɗan Shekaru 50 Ya Yi Wa ‘Yar Maƙwabcinsa Fyaɗe

by Tayo Adelaja
October 26, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Mustapha Hamid

An dai gabatar da mutumin mai suna Abdullahi Sani, mazaunin garin Funtuwa ne a babban Kotun Majistare bisa zargin yi wa ‘yar ƙaramar yarinya ‘yar shekaru 3 kacal fyaɗe har sai da Allah Ya amshi ranta.

samndaads

Wanda ake tuhumar mai shekarun haihuwa 50, an labarta mana cewa yana da ‘ya’ya har 7, kuma Gidansa yana maƙwabtaka ne da Gidan Yarinyar da ya yi wa fyaden.

Ya dai aikata wannan aika-aika nasa ne a ranar 12 ga Watan Oktoban 2017, inda bayan kama shi, aka tuhume shi da laifin yin kisan kai ƙarƙashin dokokin Penal Code shashi na 283, da kuma 221.

Alƙalin da aka gabatar da ƙarar a gaban sa tuni yayi umurni da a wuce da wanda ake tuhumar zuwa Gidan Sarƙa, har zuwa 18 ga Watan Satumba, inda za a cigaba da sauraran ƙarar.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Zaɓen 2019: Zuwan Lamiɗo Kaduna Ya Bar Baya Da Ƙura

Next Post

An Damƙe Tsohon Zakaran Dambe ‘Power Uti’ Bisa Laifin Kisan Matarsa

RelatedPosts

Sarkin Musulmi

Fulani Ba ‘Yan Ta’adda Ba Ne –Sarkin Musulmi

by Muhammad
17 hours ago
0

Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar III, ya ce...

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

by Sulaiman Ibrahim
22 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gusau A shirin Gwamnatin Jihar Zamfara na...

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

by Sulaiman Ibrahim
22 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed, Matawallen...

Next Post

An Damƙe Tsohon Zakaran Dambe ‘Power Uti’ Bisa Laifin Kisan Matarsa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version