• English
  • Business News
Monday, August 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
in Labarai, Kananan Labarai
0
Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ƙungiyar Fafutukar Tabbatar da Ci Gaban Nijeriya ta ‘Grassroots Mobilizers For Better Nigeria Initiatiɓe (GMBNI)’ ta karrama ma’aikacin Rukunin Kamfanonin LEADERSHIP, Rabiu Ali Yusuf da wasu mutane haziƙai da lambar yabo bisa gudunmawarsu ga ci gaban al’umma.

Kwamitin gudanarwa na ƙungiyar na ƙasa ƙarƙashin ingantaccen jagorancin Ambasada Dakta Fatima Mohammed Goni fgau, shugabar ƙungiyar ta ƙasa ne ya yi zama na musamma domin zaƙulo haziƙan mutane inda ta amince da girmama su da lambar yabo don nuna goyon baya, sadaukarwa, da kuma gagarumar gudunmawar da suke bayarwa ga ƙungiyar.

Daga cikin waɗanda suka lambar yabon akwai ‘yan jarida waɗanda an karrama su ne bisa cancanta da jajircewarsu a ayyukansu.

  • Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Da take jawabi a yayin bayar da lambobin yabon Ambasada Fatima Muhammad Goni ta ce, waɗannan jama’a da muka a ƙarƙashin ƙungiyar da nake shugabanta (GMBNI), mun karrama su ne saboda jajircewarsu a wannan ƙungiya wajen ganin ta cimma burin da ta sa a gaba.

Mun yi abubuwa da dama wanda kuma duniya ta gani, kuma muna gode wa Allah da ya kawo mu wannan lokaci, ina yi wa kowa fatan alheri da addu’ ar Allah ya zaunar da ƙasarmu lafiya. Ga dai jerin sunayen mutanen da wannan ƙungiya ta karrama da lambar girma kamar haka.
1Jodah Makinta, Darakta kuma Kodinetan tsare-tsare na Jihar Nasarawa. Sai kuma Kwamared Salihu Abdulhamid Dembos, Darakta Janar na Gidan Talabijin na ƙasa NTA. Akwai Lawan Modu Bama, Mataimaki na musamman ga Suhgaba kuma wacce ta kafa ƙungiyar kan ayyuka na musamman, akwai Nancy Habila Mai Ba Da Shawara ta Musamman ga Shugabn ƙungiyar ta ƙasa.

Labarai Masu Nasaba

Ɗaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

Sharhabil Iliya, Mataimaki na Musamman ga shugabar ƙungiyar ta ƙasa akan harkokin yaɗa labarai. John Ola Zach, Shugaban masu ɗaukar hoto ga shugaban ƙunyar ta ƙasa.

Injiniya.Abdullahi Aliyu. Ambasada Ahmed Umar Bolori, Mataimakin Shugaban Makranta. Lt Col. SJ Dibal, Daraktan Tsaro da Bayar da Bayanan Sirri.

Sauran su ne, Barista Umar Alhaji Bukar, Daraktan Harkokin Shari’ a. Hajiya Hassana Shuaibu Abbas, Kodineta ta Abuja, Abbas Rufai, kodineta na Jihar Jigawa. Gidan Talabijin na Liberty. Timothy T. Kosuga Mai Ba Da Shawara na musamman ga shugaban ƙungiya ta ƙasa a fannin fasaha.

Har ila yau shi ma Musa Aminu, ya samu lambar yabon haziƙin ɗan jarida da Injiniya Kamilu Nasiru Abubakar, Mai Ba Da Shawara na ƙasa.

Modu Bukar, Mai Ba Da Shawara na Musamman ga shugabar ƙungiyar kan al’amuran ilimi. Muhammad Hassan Umar, Mataimaki na Musamman ga Shugabar ƙungiyar akan Kula da harkokin baƙi.

Har ila yau akwai Abdulkarim Kayama Abdullahi, Kodineta na Jihar Yobe, Hajiya Medina Dauda Nadabo, Kodineta kuma jami’a a Shirin da Aliyu Tanko, Shugaban Sashen Hausa na BBC, da Uwaisu Abubakar Idris, Wakilin Gidan Rediyo da Talabijin na Deutche Welle Abuja, sai Apostle B.O Anana, Mai Ba Da Shawara na ƙasa.

Sauran su ne Alhaji Aliyu Musa Turaki, Mai Ba Da Shawara Na ƙasa. Fatima Damagudu Ibellogo, Kodineta na Jihar Binuwai. Hon. Aminu Mohammed Makko, Kodineta na Jihar Gombe. Bwalmo Dubi Abraham, Kodinetan Jihar Adamawa. Suleiman Ibrahim Ali, Kodinetan Jihar Kaduna. Kwamared Mahmood Yayale Nasir, Tsohon Kodinetan Jihar Bauchi.

Haka nan an karrama Dakta Aminu Safana Aliyu, Kodinetan Jihar Katsina. Dakta Abasiama Isidore, Kodinetan Jihar Akwa Ibom. Yusuf Sani Abdullahi, Kodinetan Jihar Filato. Hajiya Maryam Eli Pawa. Kasim Jodah Awi, Mai Ba Da Shawara ga Shugabar ƙungiyar Kan Harkokin Matasa. Muktar Danmaje, Kodinetan a yankin Kudu maso Yamma. Rabiu Ibrahim Abdullahi, Mataimakin Daraktan Tsare-tsare. Zubairu Babangida, Mataimakin Shugaban Masu ɗaukar Hoto ga Shugabar ƙungiyar ta ƙasa

Mahmud Abubakar, Mai Ba Da Shawara na Musamman ga Shugabar ƙugiyar na ƙasa Akan Al’ amuran Gida. Abdullahu Ayuba Ansari, Mai Sanya Ido. Bala Mbaya, Jami’in sa kai. Aisha Umar Jami’ar Sa kai. Lawal Mohammed Abdul (Late Lawal Family), Kodinetan Osun. Mardiyya Adamu (Iyalin Marigayi Auwal, Shugaban Direbobin Shugabar ƙungiya na ƙasa.

Kazalika, ƙungiyar ta karrama manya-manyan malaman tsangaya da suka ba da gudunmawa wajen addu’ o’ i ba dare ba rana, a ƙarƙashin jagorancin Ambsada Fatima Muhammad Goni Shugabar ƙungiyar ta ƙasa kuma wacce ta kafa ƙungiyar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Al'ummaKarramawaƘungiyaYabo
ShareTweetSendShare
Previous Post

Abba Gida-Gida Ya Jagoranci Rusa Wani Gini Mai Hawa 3 Dauke Da Shaguna 90 A Kano

Next Post

Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara

Related

Labarai

Ɗaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

8 hours ago
Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

9 hours ago
Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC
Labarai

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

12 hours ago
Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya
Ra'ayi Riga

Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

14 hours ago
Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas
Labarai

Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

17 hours ago
An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa
Labarai

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3, Sun Kwato AK-47 A Kebbi

18 hours ago
Next Post
Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara

Bello Matawalle Ya Wawashe Kudi Da Motocin Gwamnati — Gwamnatin Zamfara

LABARAI MASU NASABA

Ɗaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

August 24, 2025
Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

August 24, 2025
Za A Bude Cibiyar Watsa Labarai Game Da Bukukuwan Nasarar Yaki Da Harin Japan 

Za A Bude Cibiyar Watsa Labarai Game Da Bukukuwan Nasarar Yaki Da Harin Japan 

August 24, 2025
An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

August 24, 2025
CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

August 24, 2025
Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

August 24, 2025
An Kaddamar Da Gini Mara Fitar Da Hayakin Carbon Irinsa Na Farko A Duniya

An Kaddamar Da Gini Mara Fitar Da Hayakin Carbon Irinsa Na Farko A Duniya

August 24, 2025
Kasar Sin Ta Gudanar Da Bita Na 3 Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasara A Yakin Kin Harin Japan

Kasar Sin Ta Gudanar Da Bita Na 3 Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasara A Yakin Kin Harin Japan

August 24, 2025
Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

August 24, 2025
Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

August 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.