ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ƙungiyar IPOB Ta Yi Watsi Da Hukuncin Ɗaurin Rai-Da-Rai Ga Nnamdi Kanu

by Abubakar Sulaiman
1 month ago
IPOB

LABARAI MASU NASABA

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

Ƙungiyar ƴan ta’adda ta IPOB ta yi fatali da hukuncin da babban kotun tarayya a Abuja ta yanke wa shugabanta, Nnamdi Kanu, na ɗaure shi har abada kan tuhuma bakwai da suka shafi ta’addanci. Kakakin IPOB, Emma Powerful, ya ce Kanu bai aikata wani laifi da dokar Nijeriya ta sani ba, inda ya bayyana cewa aiyukansa sun shafi neman ƴancin kai ne kawai, wanda doka ta duniya ke karewa.

IPOB ta soki yadda alƙalin kotun, Justice James Omotosho, ya yanke hukunci ba tare da la’akari da sashi na 36(12) na kundin tsarin mulki na 1999 ba, wanda ke cewa ba za a yanke hukunci ga wani laifi ba har sai dai idan an fayyace shi a rubuce. Ƙungiyar ta ce babu bindiga, ko bam, ko wani kayan yaƙi da aka samu a hannun Kanu, kuma babu wata shaida da ke nuna Kanu ya aikata laifi da dokar Nijeriya ko ta duniya ta sani.

  • Alƙali Ya Sa An Yi Waje Da Nnamdi Kanu Saboda Rashin Ɗa’a A Kotu
  • Nnamdi Kanu Ya Sake Bayyana A Kotu Ba Tare Da Lauya Ba, Zai Kare Kansa Da Kansa

Ƙungiyar ta ƙara da cewa gwamnatin tarayya na la’akari da neman ƴancin kai a matsayin laifi, wanda a doka aka kare shi a sashi na 20 na kundin tsarin mulkin Afrika kan haƙƙin Ɗan Adam da ƴan ƙasa, da kuma dokokin ƙasa da ƙasa kan haƙƙin ɗan Adam. IPOB ta jaddada cewa neman ƴancin kai tsaye ba laifi bane, kuma yin kira ga gudanar da zaɓen a ware ba ɗaukar makami bane.

ADVERTISEMENT

Haka kuma, IPOB ta ce rashin tsaro a Kudu maso Gabas ya ƙaru yayin da Kanu yake hannun hukumar DSS, inda rikice-rikicen da suka faru ba za a danganta su da shi ba. Ƙungiyar ta yi kira ga Majalisar Ɗinkin Duniya da ta sa ido a kan zaɓen a ware don samun ƴancin kan Biafra, tare da yin cikakken bayani kan laifuffukan kotu da take ganin an tauye haƙƙin dan Adam.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli
Labarai

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Kotu Da Ɗansanda

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani
Manyan Labarai

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Next Post
Kano

Gwamnan Kano Ya Ɗauki Malaman Lissafi 400 Aiki

LABARAI MASU NASABA

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

December 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.