• Leadership Hausa
Sunday, August 7, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

2023: INEC Za Ta Rufe Rajistar Katin Zabe A Karshen Watan Yuli

by Khalid Idris Doya
3 weeks ago
in Labarai
0
2023: INEC Za Ta Rufe Rajistar Katin Zabe A Karshen Watan Yuli
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ta ce a ranar 31 ga watan Yuli 2022 ne za ta kammala aikin yin rajistar katin zabe.

Hukumar ta sanar da wannan matakin ne bayan hukuncin da babban kotun tarayya ta yanke a ranar Laraba kan wata kara da kungiyar kare hakkin bil Adama ta SERAP ta shigar na neman a kara wa’adin aikin rajistar.

  • Zaben Musulmai 2: Za A Janyo Rabuwar Kai A Kaduna- Jigo A PDP 
  • Ko Kwankwaso Zai Iya Kai Bantensa?

A sanarwar da jami’in watsa labarai na hukumar INEC, Festus Okoye, ya fitar a ranar Juma’a a Abuja, ya ce a cikin hukuncin na kotun dukkanin abubuwan da suke ba bisa ka’ida ba a tsarin rajistar katin zaben an cire su.

Ya ce a hakan an kara mako biyu kan ranar da aka ware domin rufe aikin.

“Kuma an kara tsawon lokaci a kowace ranar da za a ke aikin ne daga karfe 9 na safiya zuwa 5 na yammaci na kowace rana. A maimakon 9 na safiya zuwa 3 na rana da ake yi a baya.”

Labarai Masu Nasaba

Kidayar ‘Yan Nijeriya Ta 2023: Shugaba Buhari Zai Bude Taron Masu Ruwa Da Tsaki

Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas

Okoye ya kuma ce hatta a ranakun hutu na Asabar da Lahadi duk za a ke gudanar da aikin.

Ya ce kuma aikin na gudana a dukkanin runfunan da ake aikin a sassan gundumomin da suke fadin kasar nan.

Ya kara da cewa tsare-tsaren da suke tafiya a kai suna taimaka musu wajen ganin sun fitar da karin jefa kuri’a na dindindin ga al’ummar kasa ga wadanda suka yi sabbi ko wadanda suka sabunta nasu domin samun damar su jefa kuri’a a zaben 2023.

Ya nemi al’ummar kasar nan da su yi hakuri wajen jiran fitar musu da katin zaben bayan sun yi rajistar ko sun sabunta katinan nasu.

Tags: Katin ZabeSiyasaWa'adi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zaben Musulmai 2: Za A Janyo Rabuwar Kai A Kaduna- Jigo A PDP 

Next Post

Jam’iyyar APC Ta Rusa Kungiyoyin Yakin Zaben ‘Yan Takara

Related

Kidayar ‘Yan Nijeriya Ta 2023: Shugaba Buhari Zai Bude Taron Masu Ruwa Da Tsaki
Labarai

Kidayar ‘Yan Nijeriya Ta 2023: Shugaba Buhari Zai Bude Taron Masu Ruwa Da Tsaki

40 mins ago
Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas
Labarai

Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas

3 hours ago
Naira Miliyan 5 Nake Nema Don Fansar Mahaifiyata – Mace Mai Safarar Kwayoyi
Labarai

Naira Miliyan 5 Nake Nema Don Fansar Mahaifiyata – Mace Mai Safarar Kwayoyi

4 hours ago
NDLEA Ta Cafke Tsohon Sojan Da Ke Wa ‘Yan Bindiga Safarar Miyagun Kwayoyi
Labarai

NDLEA Ta Cafke Tsohon Sojan Da Ke Wa ‘Yan Bindiga Safarar Miyagun Kwayoyi

5 hours ago
Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa
Labarai

Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa

6 hours ago
NBC Ta Ci Tarar Trust TV Tarar Miliyan 5 Kan Yada Ayyukan ‘Yan Bindiga 
Labarai

CDD Ta Soki NBC Kan Cin Tarar Trust TV Da Wasu Miliyan 20

7 hours ago
Next Post
Jam’iyyar APC Ta Rusa Kungiyoyin Yakin Zaben ‘Yan Takara

Jam'iyyar APC Ta Rusa Kungiyoyin Yakin Zaben 'Yan Takara

LABARAI MASU NASABA

NIS Ta Cafke Dillalan Makamai A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NIS Ta Cafke Dillalan Makamai A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 7, 2022
Kidayar ‘Yan Nijeriya Ta 2023: Shugaba Buhari Zai Bude Taron Masu Ruwa Da Tsaki

Kidayar ‘Yan Nijeriya Ta 2023: Shugaba Buhari Zai Bude Taron Masu Ruwa Da Tsaki

August 7, 2022
Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

August 7, 2022
Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas

Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas

August 7, 2022
MDD Da Gwamnatocin Kasashe Daban-Daban Sun Sake Jaddada Tsayawa Ga Manufar Kasancewar Kasar Sin Daya Tak A Duniya

MDD Da Gwamnatocin Kasashe Daban-Daban Sun Sake Jaddada Tsayawa Ga Manufar Kasancewar Kasar Sin Daya Tak A Duniya

August 7, 2022
Naira Miliyan 5 Nake Nema Don Fansar Mahaifiyata – Mace Mai Safarar Kwayoyi

Naira Miliyan 5 Nake Nema Don Fansar Mahaifiyata – Mace Mai Safarar Kwayoyi

August 7, 2022
Wakilin Sin Ya Ki Amincewa Da Zargin Da Amurka Ta Yi Kan Manufofin Makamashin Nukiliyar Kasar Sin

Wakilin Sin Ya Ki Amincewa Da Zargin Da Amurka Ta Yi Kan Manufofin Makamashin Nukiliyar Kasar Sin

August 7, 2022
NDLEA Ta Cafke Tsohon Sojan Da Ke Wa ‘Yan Bindiga Safarar Miyagun Kwayoyi

NDLEA Ta Cafke Tsohon Sojan Da Ke Wa ‘Yan Bindiga Safarar Miyagun Kwayoyi

August 7, 2022
Sharhi: Yadda Kasar Amurka Ta Nuna Fuska Biyu A Kan Batun Taiwan

Sharhi: Yadda Kasar Amurka Ta Nuna Fuska Biyu A Kan Batun Taiwan

August 7, 2022
Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa

Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa

August 7, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.