• Leadership Hausa
Sunday, August 14, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Siyasa

Zaben Musulmai 2: Za A Janyo Rabuwar Kai A Kaduna- Jigo A PDP 

by Abubakar Abba
4 weeks ago
in Siyasa
0
Zaben Musulmai 2: Za A Janyo Rabuwar Kai A Kaduna- Jigo A PDP 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wani jigo a jam’iyyar PDP a jihar Kaduna Dakta Mustapha Aliyu, ya gardadi Sanata Uba Sani, dan takarar gwamnan APC da ya bi a hankali kan zabar Hadiza Balarabe a matsayinta na musulma kuma wace za ta yi masa mataimakiya.

In ba a manta ba, a ranar 3 ga watan Yuli ne Uba Sani ya dauko Hadiza wacce a yanzu ita ce mataimakiyar gwamnan jihar Nasir El-Rufai don tunkarar zaben 2023.

  • Osun 2022: An ga Wasu Na Yawo Da Bindigu A Osogbo 
  • INEC Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Birne Katukan Zabe A Gidan Wani Babban Dan Siyasa A Ribas

Aliyu ya sanar da cewa, ya kamata a yi wa kowa adalaci a jihar wajen dauko mataimaki wanda ya kamata ya kasance Kirista.

“Kowane irin kwarewa Hadiza ke da shi, amma idan aka zo maganar shugabanci, kamata ya yi a yi wa ko wanne bangare adalaci.

“An san jihar kaduna a matsayin jiha mai addinai biyu, wato addnin musulunci da kuma na kirsitanci, inda ya kara da cewa, Nasir El-Rufai ne ya kirkiro da tsarin na daukar musulmi a matsayin mataimaki a jihar.

Labarai Masu Nasaba

Martanin El-Rufa’i: Ko Gawata Ba Za Ta Kusanci PDP Ba

Wike Ga Atiku : Kar Ka Zarge Ni In Ka Fadi A Zabe

Tags: APCEl-RufaiHadizaKadunaPDPTakarar Musulmi 2Uba Sani
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tattalin Arzikin Kasar Sin Yana Kara Daidaita

Next Post

2023: INEC Za Ta Rufe Rajistar Katin Zabe A Karshen Watan Yuli

Related

Martanin El-Rufa’i: Ko Gawata Ba Za Ta Kusanci PDP Ba
Siyasa

Martanin El-Rufa’i: Ko Gawata Ba Za Ta Kusanci PDP Ba

14 hours ago
Wike Ga Atiku : Kar Ka Zarge Ni In Ka Fadi A Zabe
Siyasa

Wike Ga Atiku : Kar Ka Zarge Ni In Ka Fadi A Zabe

17 hours ago
Bangar Siyasa Ce Silar Rashin Ci Gaban Arewa –Alhaji Ibrahim
Labarai

Bangar Siyasa Ce Silar Rashin Ci Gaban Arewa –Alhaji Ibrahim

18 hours ago
Rashin Shugabaci Nagari Ya Jefa Nijeriya Halin Da Take Ciki, In Ji SDP
Siyasa

Rashin Shugabaci Nagari Ya Jefa Nijeriya Halin Da Take Ciki, In Ji SDP

1 day ago
Gwamna Wike Ya Karyata Batun Maka Atiku Da Tambuwal A Kotu
Siyasa

Gwamna Wike Ya Karyata Batun Maka Atiku Da Tambuwal A Kotu

2 days ago
Gwamna Wike Ya Karyata Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Jihar Ribas
Siyasa

Gwamna Wike Ya Karyata Cire Tutocin PDP Daga Gidan Gwamnatin Jihar Ribas

2 days ago
Next Post
2023: INEC Za Ta Rufe Rajistar Katin Zabe A Karshen Watan Yuli

2023: INEC Za Ta Rufe Rajistar Katin Zabe A Karshen Watan Yuli

LABARAI MASU NASABA

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

August 13, 2022
EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

August 13, 2022
Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

August 13, 2022
Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

August 13, 2022
Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

August 13, 2022
Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

August 13, 2022
Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

August 13, 2022
Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

August 13, 2022
Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

August 13, 2022
Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

August 13, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.