• English
  • Business News
Friday, October 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: PDP Na Bukatar Hadi Kai Don Kayar Da APC – Makarfi

by Sadiq
3 years ago
Makarfi

Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Ahmed Mohammed Makarfi, ya bayyana cewa idan har za a kayar da jam’iyyar APC a zabe mai zuwa a shekarar 2023, akwai bukatar jam’iyyar PDP ta samu hadin kai a tsakanin ‘ya’yanta.

Da yake jawabi a lokacin da ya karbi bakuncin Babban Daraktan Save Southern Kaduna Group (SSKG), Mista Istifanus Audu Nimbia da mukarrabansa a wata ziyarar sirri da suka kai, ya bukaci hadin kan ‘ya’yan PDP.

  • Badakalar Kudin Makamai: PDP Ta Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Binciki Buratai
  • Masani: Amurka Take Yada Karairayin Aikin Tilas Don Bata Sunan Kasar Sin

A wata sanarwa daga Mista Victor Mathew Bobai, Daraktan Sadarwa na Save Southern Kaduna Group (SSKG), Sanata Makarfi ya lura cewa, babban kalubalen da ke gaban jam’iyyar PDP a jihar Kaduna shi ne tabbatar da cewa Kudancin Kaduna ya ci gaba da kasancewa tare da goyon bayan takarar Dr John. Ayuba a matsayin abokin takarar wanda zai yi takarar gwamna, Isah Ashiru a zaben 2023.

Makarfi ya ce, “Da farko John Ayuba dan Kudancin Kaduna ne, don haka ‘yan jarida na zuwa suna tada masa hankali ba abu ne da ya dace ba tare da tambayar dan takarar gwamnan PDP matakin tuntubar da ya yi kafin ya isa wurin Dr John Ayuba.”

A cewarsa, ya kamata matasa kada su tada zaune tsaye da neman wasu mukamai masu riba da za su iya gina kwarewa da kuma inganta makomar jihar Kaduna da kasa baki daya.

LABARAI MASU NASABA

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

Ya yi imanin cewa babu wata al’umma da za ta ci gaba ba tare da gudummawar da ta dace daga matasa ba.

Tsohon gwamnan ya shawarci matasan da su daina aika sakonnin da ba su dace ba da munanan labaran na nuna kiyayya da yanke kauna, inda ya bukace su da su dauki kansu a matsayin wani bangare na siyasa.

Shugaban na PDP ya ja kunnen matasan da su rika yin tambayoyi kafin su yanke hukunci, inda ya ba su tabbacin cewa kofarsa a bude take a ko da yaushe, suna shirye su zo su yi mu’amala da shi kan batutuwan da ke bukatar karin haske.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato
Manyan Labarai

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

October 28, 2025
Makarfi
Manyan Labarai

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

October 27, 2025
Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta
Siyasa

Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta

October 24, 2025
Next Post
Cutar Amai Da Gudawa Ta Bulla A Kano

Cutar Amai Da Gudawa Ta Bulla A Kano

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Kama  Wani Mai Wasa Da Bindiga AK-47 A Cikin Wani Bidiyo A Adamawa

Ƴansanda Sun Kama  Wani Mai Wasa Da Bindiga AK-47 A Cikin Wani Bidiyo A Adamawa

October 31, 2025
Kifewar Kwalekwale: Gwamnan Gombe Ya Jajanta Wa Al’ummar Nafada Kan Mutuwar Matasa Biyar

Kifewar Kwalekwale: Gwamnan Gombe Ya Jajanta Wa Al’ummar Nafada Kan Mutuwar Matasa Biyar

October 31, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

NPA Da Ƙungiyar Injiniyoyi Ta Yi Haɗaka Don Bunƙasa Tashoshin Jiragen Ruwa

October 31, 2025

Ranar Foliyo Ta Duniya: Muna Fatan Ganin Karshen Cutar Foliyo A Jihar Katsina -Zulaihat Dikko Radda

October 31, 2025
Yan Nijeriya Na Ɗanɗana Kuɗarsu Kan Jinkirta Cire Tallafin Mai – Sarki Sanusi

Yan Nijeriya Na Ɗanɗana Kuɗarsu Kan Jinkirta Cire Tallafin Mai – Sarki Sanusi

October 31, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Allah Ya Kai Manzon Allah (SAW) Muƙami Na Babban Yabo A Cikin Komai

October 31, 2025
Sin Da Amurka Suna Taimaka Wa Juna Da Samun Wadata Tare

Sin Da Amurka Suna Taimaka Wa Juna Da Samun Wadata Tare

October 31, 2025
Xi Jinping Ya Halarci Kwarya-Kwaryan Taron Shugabannin APEC Na 32 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Xi Jinping Ya Halarci Kwarya-Kwaryan Taron Shugabannin APEC Na 32 Tare Da Gabatar Da Jawabi

October 31, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

October 31, 2025
Matsalar Talauci Da Rashin Tsawon Rai Da ‘Yan Nijeriya Ke Fuskanta

Matsalar Talauci Da Rashin Tsawon Rai Da ‘Yan Nijeriya Ke Fuskanta

October 31, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.