ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: PDP Na Bukatar Hadi Kai Don Kayar Da APC – Makarfi

by Sadiq
4 years ago
Makarfi

Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Ahmed Mohammed Makarfi, ya bayyana cewa idan har za a kayar da jam’iyyar APC a zabe mai zuwa a shekarar 2023, akwai bukatar jam’iyyar PDP ta samu hadin kai a tsakanin ‘ya’yanta.

Da yake jawabi a lokacin da ya karbi bakuncin Babban Daraktan Save Southern Kaduna Group (SSKG), Mista Istifanus Audu Nimbia da mukarrabansa a wata ziyarar sirri da suka kai, ya bukaci hadin kan ‘ya’yan PDP.

  • Badakalar Kudin Makamai: PDP Ta Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Binciki Buratai
  • Masani: Amurka Take Yada Karairayin Aikin Tilas Don Bata Sunan Kasar Sin

A wata sanarwa daga Mista Victor Mathew Bobai, Daraktan Sadarwa na Save Southern Kaduna Group (SSKG), Sanata Makarfi ya lura cewa, babban kalubalen da ke gaban jam’iyyar PDP a jihar Kaduna shi ne tabbatar da cewa Kudancin Kaduna ya ci gaba da kasancewa tare da goyon bayan takarar Dr John. Ayuba a matsayin abokin takarar wanda zai yi takarar gwamna, Isah Ashiru a zaben 2023.

ADVERTISEMENT

Makarfi ya ce, “Da farko John Ayuba dan Kudancin Kaduna ne, don haka ‘yan jarida na zuwa suna tada masa hankali ba abu ne da ya dace ba tare da tambayar dan takarar gwamnan PDP matakin tuntubar da ya yi kafin ya isa wurin Dr John Ayuba.”

A cewarsa, ya kamata matasa kada su tada zaune tsaye da neman wasu mukamai masu riba da za su iya gina kwarewa da kuma inganta makomar jihar Kaduna da kasa baki daya.

LABARAI MASU NASABA

An Dakatar Da Shugaban APC Na Kebbi Da Kwamishina Kan Zaɓen Cike Gurbin Zuru

PRP Ta Musanta Zargin Cewa Kwankwaso Ya Sayi Fom 69 Domin Kwace Jam’iyyar

Ya yi imanin cewa babu wata al’umma da za ta ci gaba ba tare da gudummawar da ta dace daga matasa ba.

Tsohon gwamnan ya shawarci matasan da su daina aika sakonnin da ba su dace ba da munanan labaran na nuna kiyayya da yanke kauna, inda ya bukace su da su dauki kansu a matsayin wani bangare na siyasa.

Shugaban na PDP ya ja kunnen matasan da su rika yin tambayoyi kafin su yanke hukunci, inda ya ba su tabbacin cewa kofarsa a bude take a ko da yaushe, suna shirye su zo su yi mu’amala da shi kan batutuwan da ke bukatar karin haske.

MASU ALAKA

APC Ta Dage Yakin Zaben Shugaban Kasarta A Kano
Siyasa

An Dakatar Da Shugaban APC Na Kebbi Da Kwamishina Kan Zaɓen Cike Gurbin Zuru

June 25, 2026
2023: Gwarazan Jam’iyyu A Karon Battar Zaben Shugaban Kasa
Siyasa

PRP Ta Musanta Zargin Cewa Kwankwaso Ya Sayi Fom 69 Domin Kwace Jam’iyyar

June 22, 2026
Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP
Siyasa

Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP

June 22, 2026
Next Post
Cutar Amai Da Gudawa Ta Bulla A Kano

Cutar Amai Da Gudawa Ta Bulla A Kano

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

June 25, 2026
Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

June 25, 2026
An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

June 25, 2026
APC Ta Dage Yakin Zaben Shugaban Kasarta A Kano

An Dakatar Da Shugaban APC Na Kebbi Da Kwamishina Kan Zaɓen Cike Gurbin Zuru

June 25, 2026
Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

June 25, 2026
EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026
Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.