ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: PDP Na Bukatar Hadi Kai Don Kayar Da APC – Makarfi

by Sadiq
4 years ago
Makarfi

Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Ahmed Mohammed Makarfi, ya bayyana cewa idan har za a kayar da jam’iyyar APC a zabe mai zuwa a shekarar 2023, akwai bukatar jam’iyyar PDP ta samu hadin kai a tsakanin ‘ya’yanta.

Da yake jawabi a lokacin da ya karbi bakuncin Babban Daraktan Save Southern Kaduna Group (SSKG), Mista Istifanus Audu Nimbia da mukarrabansa a wata ziyarar sirri da suka kai, ya bukaci hadin kan ‘ya’yan PDP.

  • Badakalar Kudin Makamai: PDP Ta Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Binciki Buratai
  • Masani: Amurka Take Yada Karairayin Aikin Tilas Don Bata Sunan Kasar Sin

A wata sanarwa daga Mista Victor Mathew Bobai, Daraktan Sadarwa na Save Southern Kaduna Group (SSKG), Sanata Makarfi ya lura cewa, babban kalubalen da ke gaban jam’iyyar PDP a jihar Kaduna shi ne tabbatar da cewa Kudancin Kaduna ya ci gaba da kasancewa tare da goyon bayan takarar Dr John. Ayuba a matsayin abokin takarar wanda zai yi takarar gwamna, Isah Ashiru a zaben 2023.

ADVERTISEMENT

Makarfi ya ce, “Da farko John Ayuba dan Kudancin Kaduna ne, don haka ‘yan jarida na zuwa suna tada masa hankali ba abu ne da ya dace ba tare da tambayar dan takarar gwamnan PDP matakin tuntubar da ya yi kafin ya isa wurin Dr John Ayuba.”

A cewarsa, ya kamata matasa kada su tada zaune tsaye da neman wasu mukamai masu riba da za su iya gina kwarewa da kuma inganta makomar jihar Kaduna da kasa baki daya.

LABARAI MASU NASABA

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

Ya yi imanin cewa babu wata al’umma da za ta ci gaba ba tare da gudummawar da ta dace daga matasa ba.

Tsohon gwamnan ya shawarci matasan da su daina aika sakonnin da ba su dace ba da munanan labaran na nuna kiyayya da yanke kauna, inda ya bukace su da su dauki kansu a matsayin wani bangare na siyasa.

Shugaban na PDP ya ja kunnen matasan da su rika yin tambayoyi kafin su yanke hukunci, inda ya ba su tabbacin cewa kofarsa a bude take a ko da yaushe, suna shirye su zo su yi mu’amala da shi kan batutuwan da ke bukatar karin haske.

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai
Siyasa

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

July 16, 2026
Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje
Manyan Labarai

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100
Siyasa

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Next Post
Cutar Amai Da Gudawa Ta Bulla A Kano

Cutar Amai Da Gudawa Ta Bulla A Kano

LABARAI MASU NASABA

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

July 16, 2026
Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 16, 2026
Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara

Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara

July 16, 2026
Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

July 16, 2026
Tasirin Da Sabbin Hare-haren Amurka Da Iran Za Su Iya Haifarwa Duniya

Tasirin Da Sabbin Hare-haren Amurka Da Iran Za Su Iya Haifarwa Duniya

July 16, 2026
Sin Na Kokarin Sanya Ci Gaban Fasaha Ya Inganta Bunkasa Da Wadatar Dan Adam

Sin Na Kokarin Sanya Ci Gaban Fasaha Ya Inganta Bunkasa Da Wadatar Dan Adam

July 16, 2026
Tinubu Ya Miƙa Wa Shettima Takardar Tabbatar Da Shi Abokin Takararsa A Zaɓen 2027

Tinubu Ya Miƙa Wa Shettima Takardar Tabbatar Da Shi Abokin Takararsa A Zaɓen 2027

July 16, 2026
Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan

Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan

July 16, 2026
Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu

Mutfwang Ya Buƙaci Sojoji Su Ƙara Ƙaimi A Aikinsu

July 16, 2026
An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Fasahar AI Ta Duniya A Shanghai

An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Kungiyar Hadin Gwiwar Fasahar AI Ta Duniya A Shanghai

July 16, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.