• English
  • Business News
Thursday, October 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Sarkin Musulmi Ya Nesanta Kansa Da Mara Wa Peter Obi Baya

Tawagar Yada Labaransa Sun Yi Allah Wadai Da Kokarin Shigar Da Sarkin Cikin Siyasa

by Khalid Idris Doya
3 years ago
Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmi, Sultan Sa’ad Abubakar III, ya karyata rahotonin da ke cewa ya mara wa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar LP, Peter Obi baya a zaben da ke tafe.

Wannan na cikin sanarwar da, Bashir Adefaka ya fitar a ranar Juma’a, insa ya karyata rahoton.

  • Bukatar Daukar Mataki Kan Kisan Da ‘Yansanda Ke Wa Fararen Hula
  • NIS Reshen Bayelsa Ta Fara Horar Da Jami’anta Kan Tsarin Aiki Da Sarrafa Makamai

Sanarwar ta ce, kwata-kwata irin wannan maganar ma ba za ta fito daga bakin Sarkin ba.

Idan za a tuna dai a ranar Alhamis ne wasu labarai suka karade kafafen sada zumunta cewa Sarkin Musulmi, ya ayyana goyon bayansa ga Peter Obi.

Sai dai a martanin da fadar Sarkin ta fitar, ta nesanta Sarkin daga wannan labari.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Bernard Doro A Matsayin Ministan Harkokin Jin Ƙai

“A zahirin gaskiya wannan labarin bai cancanci martaninmu ba, amma kawai don a fayyace komai shi ya sa muke cewa hankali ma ba zai kama wannan batun ba. A matsayinsa na Sarkin Musulmai, Shugaban Majalisar koli na Addinin Musulunci ba zai taba yin irin wannan maganganun ba, don haka jama’a da dama suka sha mamaki tare da shure labarin tun kafin a ce musu karya ce.

“Kuma yana da kyau al’ummar Nijeriya su gane cewa dan takarar LP, Peter Obi gaba daya ma bai ziyarci fadar Sultan a tsakanin ranakun Laraba da Alhamis ba. Ta yaya har zai furta irin wannan maganganun, hankali ma ba zai kama ba.

“Mun kalubanci masu yada wannan batun da cewa su fito da faifayin bidiyo ko sautin murya na Sultan da ke mara wa Peter Obi baya tare da watsi da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu kamar yadda suka nakalto a labarin karyarsu.

Idan ba haka ba, ya kamata su kauce wa shigar da sunan Sultan cikin hidimar siyasa domin wanke sunansa.”

Sanarwar ta ce masu wannan kamfen din ba za su iya karkatar da hankalin Sultan daga ci gaba da gudanar da kyawawan ayyukan da ya ke yi a matsayinsa na Sarkin Musulmi ba.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC
Manyan Labarai

Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

October 30, 2025
Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Bernard Doro A Matsayin Ministan Harkokin Jin Ƙai
Manyan Labarai

Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Bernard Doro A Matsayin Ministan Harkokin Jin Ƙai

October 30, 2025
Wata 3 Da Naɗin Shugaban APC, Sunan Yilwatda Har Yanzu Na Nan A Matsayin Minista A Shafin Ma’aikatar
Manyan Labarai

Wata 3 Da Naɗin Shugaban APC, Sunan Yilwatda Har Yanzu Na Nan A Matsayin Minista A Shafin Ma’aikatar

October 30, 2025
Next Post
Dimokuradiyya Ta Zauna Daram A Nijeriya, Ba Batun Juyin Mulki – Shugaban Tsaro

Dimokuradiyya Ta Zauna Daram A Nijeriya, Ba Batun Juyin Mulki – Shugaban Tsaro

LABARAI MASU NASABA

Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

October 30, 2025
Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Bernard Doro A Matsayin Ministan Harkokin Jin Ƙai

Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Bernard Doro A Matsayin Ministan Harkokin Jin Ƙai

October 30, 2025
Wata 3 Da Naɗin Shugaban APC, Sunan Yilwatda Har Yanzu Na Nan A Matsayin Minista A Shafin Ma’aikatar

Wata 3 Da Naɗin Shugaban APC, Sunan Yilwatda Har Yanzu Na Nan A Matsayin Minista A Shafin Ma’aikatar

October 30, 2025
Tinubu Ya Nada Musa Aliyu A Matsayin Shugaban ICPC

Tinubu Ya Amince Da Ƙara Harajin Shigo Da Man Fetur Da Dizal Zuwa Kashi 15

October 30, 2025
Sin Za Ta Harba Kumbon Shenzhou-21

Sin Za Ta Harba Kumbon Shenzhou-21

October 30, 2025
Xi Jinping: Sin Da Amurka Za Su Iya Hada Kai Don Sauke Nauyin Dake Wuyansu Na Manyan Kasashe Da Daukar Ainihin Matakai

Xi Jinping: Sin Da Amurka Za Su Iya Hada Kai Don Sauke Nauyin Dake Wuyansu Na Manyan Kasashe Da Daukar Ainihin Matakai

October 30, 2025
Sojoji Sun Ceto Wani Mutum Da Aka Sace A Taraba

Sojoji Sun Ceto Wani Mutum Da Aka Sace A Taraba

October 30, 2025
Majalisar Dokokin Kano Ta Ce An Yi Rashin Adalci Wajen Ɗaukar Aikin Kwastam A Nijeriya

Majalisar Dokokin Kano Ta Ce An Yi Rashin Adalci Wajen Ɗaukar Aikin Kwastam A Nijeriya

October 30, 2025
Sarkin Musulmi

Bai Kamata Gwamnati Ta Ke Ciyo Bashi Bayan Cire Tallafin Man Fetur Ba – Sanusi II

October 30, 2025
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Sauya Sunayen Waɗanda Aka Yi Wa Afuwa

October 30, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.