• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Dawo Da Tsaffin Takardun Kudi Ya Kara Bunkasa Kasuwar Hatsi A Jihar Katsina

by Abubakar Abba
2 years ago
in Labaran Kasuwanci
0
Yadda Dawo Da Tsaffin Takardun Kudi Ya Kara Bunkasa Kasuwar Hatsi A Jihar Katsina
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sake dawo da yin amfani da tsaffin takardun kudi da bankunan kasuwanci suka yi, hakan ya kara habaka kasuwannin da ake hada-hadar sayar da hatsi a jihar Katsina.

Wattani uku da suka gabata, karancin kudi ya janyo shafar farashin hatsi a kasuwanin da ke a cikin jihar ta Katsina.

  • Fadar Shugaban Kasa Ta Kare Buhari Kan Ayyukan Da Ya Yi A Mulkinsa
  • Fadar Shugaban Kasa Ta Kare Buhari Kan Ayyukan Da Ya Yi A Mulkinsa

Har ila yau, an ruwaito cewa, abokan cinikayya a jihar wasu sun fi son su sayi hatsin da kudinsu wasu kuma sun fi son su tura wa masu sayar da hatsin kudin ta hanyar tura masu kudi ta banki, inda tura kudin son sayen hatsin ya fi tsada.

Bugu da kari, rahotanni sun nuna cewa, kafin umarnin na babban bankin Nijeriya CBN, masu hada -hadar sayar da hatsin a ksauwanin jihar, na sayen misali Masara kan Naira 21,000 idan man  sayen hatsin zai biya kudi kai tsaye, inda in kuma zai tura ta banking ne, za a sayar masa kan Naira  for cashless 18,000 duk abin haka yake akan sauran amfanin gona kmar su Wake da Waken Soya da kuma Alkama.

A cewar wani dan kasuwar da ke sayar da hatsin a jihar Shehu Halliru, umarnin da babban bankin Nijeriya CBN ya  bai wa bankun kasuwanci na ci gaba da amfani da takardun kudin har zuwa watan Disambar wannan shekarar, hakan ya kara bunkasa kasuwancin na hada -hadar hatsin a jihar.

Labarai Masu Nasaba

Za Mu Tabbatar Da Samun Kyakkyawar Alaka Da Gwamnati Don Ci Gaban Kasuwar Kofar Ruwa – ‘Yanleman

Alternative Bank Shi Ne Mafi Inganci Da Baya Amfani Da KuÉ—in Ruwa Da Zuwa Da Fasaha A 2024

Halliru ya ci gaba da cewa, “Mu ‘yan kusuwar mune muka fi shan wahala domin sai mun samo kudi domin mu biya bukatar manoman da ke sayar da hatsin kafin mu siya.”

“Umarnin da babban bankin Nijeriya CBN ya  bai wa bankun. “

kasuwanci na ci gaba da amfani da takardun kudin har zuwa watan Disambar wannan shekarar, hakan ya kara bunkasa kasuwancin na hada -hadar hatsin a jihar.

Ya ci gaba da cewa,” A wani lokacin muna samo kudaden ne da matukar tsada, kafin mu sayi hatsin, inda ya ce, akasarin manoman, ba su da asusun ajiya a bankuna “

A cewar Halliru, amma bisa wannan umarnin na babban bankin Nijeriya CBN, sanar ta mu da dawo a hankali

Hakazalika, suma manoman da ke jihar sun bayyana cewa, samun wadatattun kudaden a kasuwannin jihar, ya kara taimaka wa wajen hada -hadar kasuwancin na hatsin a cikin sauki.

Dawo da amfani da tsaffin takardun kudi, samun wadatattun kudaden a kasuwannin jihar, ya kara taimaka wa wajen hada -hadar kasuwancin na hatsin a cikin sauki. “

Wani manomi a jihar mai suna Muhammad Hambali Doro ya bayyana cewa, umarnin na babban bankin Nijeriya CBN, ya taimaka wajen kara bunkasa hada -hadar kasuwancin na hatsin a jihar.

A cewar Muhammad “A yanzu mun kara samun kwarin guiwa a kasuwannin ganin cewa, an samu wadatattun tsaffin takardun kudaden kai tsaye ba tare da sai an tura kudaden ta hanyar asusun banki ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: HatsiKatsinaTakardun Kudi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Lula: Duniya Na Bukatar Kasar Sin

Next Post

Abin Da Ya Zama Wajibi Manoman Rogo Su Yi Don Samun Amfani Mai Yawa

Related

Za Mu Tabbatar Da Samun Kyakkyawar Alaka Da Gwamnati Don Ci Gaban Kasuwar Kofar Ruwa – ‘Yanleman
Labaran Kasuwanci

Za Mu Tabbatar Da Samun Kyakkyawar Alaka Da Gwamnati Don Ci Gaban Kasuwar Kofar Ruwa – ‘Yanleman

4 months ago
Alternative Bank Shi Ne Mafi Inganci Da Baya Amfani Da KuÉ—in Ruwa Da Zuwa Da Fasaha A 2024
Labarai

Alternative Bank Shi Ne Mafi Inganci Da Baya Amfani Da KuÉ—in Ruwa Da Zuwa Da Fasaha A 2024

5 months ago
Kamfanin NNPCL Zai Cefanar Da Matatun Mai Na Kaduna Da Warri
Labarai

Kamfanin NNPCL Zai Cefanar Da Matatun Mai Na Kaduna Da Warri

8 months ago
Ministan Ma’adanai Ya Bukaci Masu Harkar Ma’adanai A Jihar Nasarawa Su Zauna Lafiya
Labaran Kasuwanci

Ministan Ma’adanai Ya Bukaci Masu Harkar Ma’adanai A Jihar Nasarawa Su Zauna Lafiya

8 months ago
Rikicin Dangote Da NMDPRA: Gwamnatin Tarayya Zata Yi Sasanci
Labaran Kasuwanci

Rikicin Dangote Da NMDPRA: Gwamnatin Tarayya Zata Yi Sasanci

10 months ago
Tsarin ‘Yancin Kasuwanci A Afirka: Nijeriya Za Ta Amfana Da Dala Biliyan 50 
Labaran Kasuwanci

Tsarin ‘Yancin Kasuwanci A Afirka: Nijeriya Za Ta Amfana Da Dala Biliyan 50 

10 months ago
Next Post
Abin Da Ya Zama Wajibi Manoman Rogo Su Yi Don Samun Amfani Mai Yawa

Abin Da Ya Zama Wajibi Manoman Rogo Su Yi Don Samun Amfani Mai Yawa

LABARAI MASU NASABA

UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

May 14, 2025
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

May 14, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

JAMB: TangarÉ—ar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.