ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Dawo Da Tsaffin Takardun Kudi Ya Kara Bunkasa Kasuwar Hatsi A Jihar Katsina

by Abubakar Abba
3 years ago
Takardun Kudi

Sake dawo da yin amfani da tsaffin takardun kudi da bankunan kasuwanci suka yi, hakan ya kara habaka kasuwannin da ake hada-hadar sayar da hatsi a jihar Katsina.

Wattani uku da suka gabata, karancin kudi ya janyo shafar farashin hatsi a kasuwanin da ke a cikin jihar ta Katsina.

  • Fadar Shugaban Kasa Ta Kare Buhari Kan Ayyukan Da Ya Yi A Mulkinsa
  • Fadar Shugaban Kasa Ta Kare Buhari Kan Ayyukan Da Ya Yi A Mulkinsa

Har ila yau, an ruwaito cewa, abokan cinikayya a jihar wasu sun fi son su sayi hatsin da kudinsu wasu kuma sun fi son su tura wa masu sayar da hatsin kudin ta hanyar tura masu kudi ta banki, inda tura kudin son sayen hatsin ya fi tsada.

ADVERTISEMENT

Bugu da kari, rahotanni sun nuna cewa, kafin umarnin na babban bankin Nijeriya CBN, masu hada -hadar sayar da hatsin a ksauwanin jihar, na sayen misali Masara kan Naira 21,000 idan man  sayen hatsin zai biya kudi kai tsaye, inda in kuma zai tura ta banking ne, za a sayar masa kan Naira  for cashless 18,000 duk abin haka yake akan sauran amfanin gona kmar su Wake da Waken Soya da kuma Alkama.

A cewar wani dan kasuwar da ke sayar da hatsin a jihar Shehu Halliru, umarnin da babban bankin Nijeriya CBN ya  bai wa bankun kasuwanci na ci gaba da amfani da takardun kudin har zuwa watan Disambar wannan shekarar, hakan ya kara bunkasa kasuwancin na hada -hadar hatsin a jihar.

LABARAI MASU NASABA

Wani Kamfani Ya Tallafa Wa Masu Sana’ar Shayi A Kano

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Halliru ya ci gaba da cewa, “Mu ‘yan kusuwar mune muka fi shan wahala domin sai mun samo kudi domin mu biya bukatar manoman da ke sayar da hatsin kafin mu siya.”

“Umarnin da babban bankin Nijeriya CBN ya  bai wa bankun. “

kasuwanci na ci gaba da amfani da takardun kudin har zuwa watan Disambar wannan shekarar, hakan ya kara bunkasa kasuwancin na hada -hadar hatsin a jihar.

Ya ci gaba da cewa,” A wani lokacin muna samo kudaden ne da matukar tsada, kafin mu sayi hatsin, inda ya ce, akasarin manoman, ba su da asusun ajiya a bankuna “

A cewar Halliru, amma bisa wannan umarnin na babban bankin Nijeriya CBN, sanar ta mu da dawo a hankali

Hakazalika, suma manoman da ke jihar sun bayyana cewa, samun wadatattun kudaden a kasuwannin jihar, ya kara taimaka wa wajen hada -hadar kasuwancin na hatsin a cikin sauki.

Dawo da amfani da tsaffin takardun kudi, samun wadatattun kudaden a kasuwannin jihar, ya kara taimaka wa wajen hada -hadar kasuwancin na hatsin a cikin sauki. “

Wani manomi a jihar mai suna Muhammad Hambali Doro ya bayyana cewa, umarnin na babban bankin Nijeriya CBN, ya taimaka wajen kara bunkasa hada -hadar kasuwancin na hatsin a jihar.

A cewar Muhammad “A yanzu mun kara samun kwarin guiwa a kasuwannin ganin cewa, an samu wadatattun tsaffin takardun kudaden kai tsaye ba tare da sai an tura kudaden ta hanyar asusun banki ba.

Takardun Kudi
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Tun Ina Karama Marigayi Tumbuleke Ke Sa Ni Dariya —Hannatu Musawa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    NPA Ta Bayyana Cewa Kirkiro Da Sabuwar Hukumar NPERA Ba Zai Zame Mata Tarnaki Ba
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Yadda Bikin Girke-girke Ya Karfafa Alaka Tsakanin Musulmai Da Kiristoci A Kaduna
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Wasu Dalilan Da Ke Haddasa Sabanin Abotakar Jarumi Ko Jaruma A Kannywood

MASU ALAKA

Wani Kamfani Ya Tallafa Wa Masu Sana’ar Shayi A Kano
Labaran Kasuwanci

Wani Kamfani Ya Tallafa Wa Masu Sana’ar Shayi A Kano

August 23, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba
Labaran Kasuwanci

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Nijeriya Ta Yi Asarar Biliyoyin Naira Saboda Dakatar Da Shigo Da Motoci Ta Iyakokinta
Labaran Kasuwanci

Nijeriya Ta Yi Asarar Biliyoyin Naira Saboda Dakatar Da Shigo Da Motoci Ta Iyakokinta

May 29, 2026
Next Post
Abin Da Ya Zama Wajibi Manoman Rogo Su Yi Don Samun Amfani Mai Yawa

Abin Da Ya Zama Wajibi Manoman Rogo Su Yi Don Samun Amfani Mai Yawa

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.