• English
  • Business News
Saturday, August 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Za Ta Taka Gagarumar Rawa Wajen Tsara Dokoki Da Ka’idojin Cinikayya Na Kasa Da Kasa.

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasar Sin Za Ta Taka Gagarumar Rawa Wajen Tsara Dokoki Da Ka’idojin Cinikayya Na Kasa Da Kasa.
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An kammala bikin baje kolin cinikayyar hidima na kasa da kasa na kasar Sin na shekarar 2022 da aka shafe kwanaki 6 ana gudanarwa jiya Litinin.

Yayin bikin na bana, an gudanar da jigon taruka 128 da gabatarwa da shawarwari guda 65, wanda ya kai ga cimma jimillar nau’o’in sakamako guda 1,333 da suka hada da hada-hadar kasuwanci,da zuba jari, da gabatar da yarjeniyoyi da dabarun hannayen jarin kirkire-kirkire da dai sauransu. Yayin da yawan mahalarta taron ya zarce 250,000.

  • Jakadan Sin A Nijeriya Ya Gana Da Ministan Yada Labarai Da Al’adu Na Kasar

Bikin baje kolin CIFTIS na wannan shekara, ya kasance mafi girma a ma’auni da kuma kimar habaka kasashen duniya.

A ranar rufe bikin baje kolin, mataimakin darektan ofishin gudanarwa na hukumar baje kolin ayyukan ba da hidima, kuma daraktan ofishin kasuwanci na birnin Beijing, Ding Yong, ya sanar da cewa, bikin baje kolin, ya jawo hankalin manyan kamfanoni 507 dake kan gaba a duniya don halartar bikin a zahiri, yayin da a karon farko aka gabatarwa kamfanoni da cibiyoyi da sabbin samfura fiye da 100, da sabbin fasahohi da nasarori a fannonin kwaikwayon tunanin dan-Adam.

“An sanya sabuwar rukunin kungiyar ciniki ta Global Service Trade Alliance, a matsayin kungiyar hadin gwiwa ta kasa da kasa, kana an gudanar da taron ‘yan kasuwa masu samar da ayyukan hidima na duniya.

Labarai Masu Nasaba

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

A karon farko kasashe 10 da suka hada da hadaddiyar daular Larabawa da Switzerland, sun shirya nune-nune da sunan kasashensu, da yawan nune-nunen da aka gudanar a taro, da sunan kasa ko hedkwatar kungiyar kasa da kasa.

An samu karin zaman taruka 13 fiye da na baya, yayin da yawan ayyuka masu alaka da kasashen waje ya kai kaso 20.8 cikin 100, wanda ya shafi manyan kasashe da yakuna 27 cikin 30 dake kan gaba a fannin hidimar cinikayya, ta haka muna iya ganin yadda bikin baje kolin ya kara fadada rukunin abokan cinikayyar kasa da kasa. (Ibrahim)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zamu Ci Gaba Da Yajin Aiki Har Sai Bukatunmu Sun Biya – ASUU

Next Post

Managartan Matakan Kawar Da Talauci A Xinjiang Sun Amfanawa Al’ummar Yankin Matuka

Related

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama
Daga Birnin Sin

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

15 hours ago
Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14
Daga Birnin Sin

Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

16 hours ago
Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12
Daga Birnin Sin

Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

17 hours ago
Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana
Daga Birnin Sin

Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana

18 hours ago
Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025

19 hours ago
Manyan Jami’an JKS Sun Ziyarci Jami’ai Da Mazauna Birnin Lhasa
Daga Birnin Sin

Manyan Jami’an JKS Sun Ziyarci Jami’ai Da Mazauna Birnin Lhasa

20 hours ago
Next Post
Managartan Matakan Kawar Da Talauci A Xinjiang Sun Amfanawa Al’ummar Yankin Matuka

Managartan Matakan Kawar Da Talauci A Xinjiang Sun Amfanawa Al’ummar Yankin Matuka

LABARAI MASU NASABA

NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano

NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano

August 23, 2025
Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji

Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji

August 23, 2025
Matasa Sun Nemi A Tura Sojoji Don Korar Ƴan Bindiga Daga Kwara

Matasa Sun Nemi A Tura Sojoji Don Korar Ƴan Bindiga Daga Kwara

August 23, 2025
Hotuna: Shettima Ya Wakilci Shugaba Tinubu Wajen Jana’izar Sarkin Zuru

Hotuna: Shettima Ya Wakilci Shugaba Tinubu Wajen Jana’izar Sarkin Zuru

August 23, 2025
Minista Ya Buƙaci Kafafen Yaɗa Labarai Da Su Guji Tallata ’Yan Ta’adda Da ’Yan Bindiga

Gwamnatin Tarayya Ta Sha Alwashin Kama Waɗanda Suka Kashe Masallata A Malumfashi 

August 23, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

August 23, 2025
Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

August 23, 2025
2027: ‘Yan Siyasa Sun Yi Watsi Da Gargadin INEC, Sun Ci Gaba Da Yakin Neman Zabe

2027: ‘Yan Siyasa Sun Yi Watsi Da Gargadin INEC, Sun Ci Gaba Da Yakin Neman Zabe

August 23, 2025
Zaben Cike Gurbi: Tinubu Ya Lalata Tsarin Zaben Nijeriya — ADC

Zaben Cike Gurbi: Tinubu Ya Lalata Tsarin Zaben Nijeriya — ADC

August 23, 2025
Masana Sun Gano Dalilan Da Ke Taimaka Wa Ballewar Daurarru A Gidan Yari

Masana Sun Gano Dalilan Da Ke Taimaka Wa Ballewar Daurarru A Gidan Yari

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.