• English
  • Business News
Friday, October 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zan Yi Iyakar Kokarina Wajen Bunkasa Karamar Hukuma Garko A Jihar Kano -Salisu Musa Sarina

by Ibrahim Muhammad
3 years ago
Kokarina

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Katsina Ta Ƙara Samar Da Dakarun Tsaro 200 Domin Maganace Ta’addanci

Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Yayansa A Matsayin Sabon Sarkin Duguri

Zababben Shugaban karamar hukumar Garko a Jihar Kano Alhaji Salisu Musa Sarina yasha alwashin cewar zai yi iyakar mai yiwuwa a wajan kawo cigaba a karamar hukumarsa ta Garko da kewayanta a Jihar Kano gaba daya.

Shugaban karamar hukumar ta Garko Alhaji Salisu Musa Sarina ya yi wannan furuci ne jim kadan bayan dawowarsa gida Sarina daga duba wadansu ayyukan da ya gudanar a wadansu kauyuka da suka kunshi karamar hukumar sa ta Garko wadanda suka hada da magudanar ruwa da gyaran azuzuwan makarantun firamare da sakandire domin bunaasa harkokin ilimin karamar hukumar Garko da kewayanta a Jihar Kano da sauran makamantansu.

  • IMMOWA Ta Horar Da Mata Da Yaran Jami’an Shige Da Fice Sana’o’i  
  • Da Dumi-Dumi: Sarauniyar Ingila, Elizabeth Ta Rasu

Ya cigaba da cewa adon haka nema ya ce nan bada dadewaba ma zai sake kirkiro makamantan irin wadannan ayyukan domin gabatar dasu asauran kauyukan da suka kunshi karamar hukumarsa ta Garko dake cikin birnin Kano gaba daya sannan ya shawarci matasansa na karamar hukumar dama Jihar Kano baki daya da su rungumi akidar neman ilimin zamani dama na arabiya domin samun ingantaccan ilimin da zai kara inganta harkokin rayuwarsu ta duniya dama lahira baki daya.

Ya kuma shawarci matasan na Jihar Kano da sauran al’umma da su kara kokari a wajen rungumar akidar neman zaman lafiya tare da neman na kansu domin su samu tsayawa da kafafuwansu a wajen kaucewa shiga halin kakanikayi da sauran al’amuran da suka shafi harkokin rayuwar su ta yau da kullum gaba daya, sannan kuma ya jinjina wa Gwamnatin Jihar Kano a karkashin jagorancin Gwamnan Jihar ta Kano Dakta Alhaji Abdullahi Umar Ganduje a kokarinsa na kawo kyawawan ayyukan da suke cigaba da ciyar da jihar ta Kano gaba dama harkokin rayuwar al ummar jihar ta Kano gaba daya a karshe ya ce yanayi wa al’ummarsa ta karamar hukumar Garko da Jihar Kano dama Nijeriya baki daya fatan alheri na cigaba da kara samun zaman lafiya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Labarai

Gwamnatin Katsina Ta Ƙara Samar Da Dakarun Tsaro 200 Domin Maganace Ta’addanci

October 24, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu
Manyan Labarai

Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Yayansa A Matsayin Sabon Sarkin Duguri

October 24, 2025
Gombe Ta Ƙulla Yarjejeniya Da Rano Air Don Fara Jigila Tsakanin Abuja Zuwa Gombe
Labarai

Gombe Ta Ƙulla Yarjejeniya Da Rano Air Don Fara Jigila Tsakanin Abuja Zuwa Gombe

October 24, 2025
Next Post
Anthony Joshua Zai Fafata Da Tyson Fury A Disamba

Anthony Joshua Zai Fafata Da Tyson Fury A Disamba

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Katsina Ta Ƙara Samar Da Dakarun Tsaro 200 Domin Maganace Ta’addanci

October 24, 2025
Sin Ta Saka Burikan Da Za Ta Cika A Shekaru 5 Masu Zuwa

Sin Ta Saka Burikan Da Za Ta Cika A Shekaru 5 Masu Zuwa

October 24, 2025
Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta

Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta

October 24, 2025
An Shirya Harba Kumbon Shenzhou-21 A Kwanan Nan

An Shirya Harba Kumbon Shenzhou-21 A Kwanan Nan

October 24, 2025
Shugaba Xi Ya Jagoranci Zaman Jin Ra’ayoyin Wadanda Ba ‘Yan JKS Ba Game Da Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15 

Shugaba Xi Ya Jagoranci Zaman Jin Ra’ayoyin Wadanda Ba ‘Yan JKS Ba Game Da Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15 

October 24, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Yayansa A Matsayin Sabon Sarkin Duguri

October 24, 2025
Gombe Ta Ƙulla Yarjejeniya Da Rano Air Don Fara Jigila Tsakanin Abuja Zuwa Gombe

Gombe Ta Ƙulla Yarjejeniya Da Rano Air Don Fara Jigila Tsakanin Abuja Zuwa Gombe

October 24, 2025
Shugaban Kasar Sin Zai Halarci Taron APEC Da Ziyarar Aiki A Korea Ta Kudu

Shugaban Kasar Sin Zai Halarci Taron APEC Da Ziyarar Aiki A Korea Ta Kudu

October 24, 2025
Irin Ministocin Da ‘Yan Nijeriya Ke Tsammani Daga Gwamnatin Tinubu

Tinubu Ya Sauya Hafsoshin Tsaron Nijeriya

October 24, 2025
Ɗan’uwa Ya Kwaƙule Idanuwan Ƙanwarsa Don Yin Tsafin Neman Kuɗi A Bauchi

Ɗan’uwa Ya Kwaƙule Idanuwan Ƙanwarsa Don Yin Tsafin Neman Kuɗi A Bauchi

October 24, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.