ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zan Yi Iyakar Kokarina Wajen Bunkasa Karamar Hukuma Garko A Jihar Kano -Salisu Musa Sarina

by Ibrahim Muhammad
4 years ago
Kokarina

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

Zababben Shugaban karamar hukumar Garko a Jihar Kano Alhaji Salisu Musa Sarina yasha alwashin cewar zai yi iyakar mai yiwuwa a wajan kawo cigaba a karamar hukumarsa ta Garko da kewayanta a Jihar Kano gaba daya.

Shugaban karamar hukumar ta Garko Alhaji Salisu Musa Sarina ya yi wannan furuci ne jim kadan bayan dawowarsa gida Sarina daga duba wadansu ayyukan da ya gudanar a wadansu kauyuka da suka kunshi karamar hukumar sa ta Garko wadanda suka hada da magudanar ruwa da gyaran azuzuwan makarantun firamare da sakandire domin bunaasa harkokin ilimin karamar hukumar Garko da kewayanta a Jihar Kano da sauran makamantansu.

  • IMMOWA Ta Horar Da Mata Da Yaran Jami’an Shige Da Fice Sana’o’i  
  • Da Dumi-Dumi: Sarauniyar Ingila, Elizabeth Ta Rasu

Ya cigaba da cewa adon haka nema ya ce nan bada dadewaba ma zai sake kirkiro makamantan irin wadannan ayyukan domin gabatar dasu asauran kauyukan da suka kunshi karamar hukumarsa ta Garko dake cikin birnin Kano gaba daya sannan ya shawarci matasansa na karamar hukumar dama Jihar Kano baki daya da su rungumi akidar neman ilimin zamani dama na arabiya domin samun ingantaccan ilimin da zai kara inganta harkokin rayuwarsu ta duniya dama lahira baki daya.

ADVERTISEMENT

Ya kuma shawarci matasan na Jihar Kano da sauran al’umma da su kara kokari a wajen rungumar akidar neman zaman lafiya tare da neman na kansu domin su samu tsayawa da kafafuwansu a wajen kaucewa shiga halin kakanikayi da sauran al’amuran da suka shafi harkokin rayuwar su ta yau da kullum gaba daya, sannan kuma ya jinjina wa Gwamnatin Jihar Kano a karkashin jagorancin Gwamnan Jihar ta Kano Dakta Alhaji Abdullahi Umar Ganduje a kokarinsa na kawo kyawawan ayyukan da suke cigaba da ciyar da jihar ta Kano gaba dama harkokin rayuwar al ummar jihar ta Kano gaba daya a karshe ya ce yanayi wa al’ummarsa ta karamar hukumar Garko da Jihar Kano dama Nijeriya baki daya fatan alheri na cigaba da kara samun zaman lafiya.

Kokarina
Ibrahim Muhammad
+ postsBio
  • Ibrahim Muhammad
    https://hausa.leadership.ng/author/ibrahim-muhammad/
    Za Mu Yi Gwagwarmayar Ƙwato Haƙƙin Ƴan Takarar Da Aka Zalunta A Jam’iyyar ADC —Mainasara Salga
  • Ibrahim Muhammad
    https://hausa.leadership.ng/author/ibrahim-muhammad/
    Ba Mu San Da Ficewar Hanga Da Gaya Daga Jam’iyyar NDC Ba A Hukumance —Hussaini Isah Meriga
  • Ibrahim Muhammad
    https://hausa.leadership.ng/author/ibrahim-muhammad/
    Jam’iyyar PDP Ce Za Ta Dawo Da Kwanciyar Hankali A Nijeriya – Hajiya Khadija
  • Ibrahim Muhammad
    https://hausa.leadership.ng/author/ibrahim-muhammad/
    Husaini Isa Ya Gargaɗi Ƴan Takarar NDC A Kano Kan Buƙatar Kiyaye Ƙa’dojin Jam’iyya

MASU ALAKA

'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina
Labarai

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare
Labarai

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Next Post
Anthony Joshua Zai Fafata Da Tyson Fury A Disamba

Anthony Joshua Zai Fafata Da Tyson Fury A Disamba

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.