• English
  • Business News
Monday, October 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Sarkin Kano Da Kungiyoyin Fararen Hula Sun Bukaci INEC Ta Gudanar Da Sahihin Zabe 

by Sadiq
3 years ago
Sarkin Kano

Mai martaba Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero da gamayyar kungiyoyin farar hula sun jaddada bukatar gudanar da zabe cikin gaskiya da adalci, inda suka ce dole ne al’umma su zabi cancanta a zaben 2023 mai zuwa. 

Sarkin ya ce ‘yan Nijeriya sun cancanci su samu sauyi mai kyau a kasar, inda jaddada bukatar zaben shugabannin da za su iya tsayawa don yi abin da ya dace.

  • Da Dumi-Dumi: Ibrahim Gusau Ya Zama Sabon Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Nijeriya
  • Bana An Noma Masara Da Tsadar Gaske – Makarfi

“Don haka, ina ganin muna bukatar yin abubuwa da yawa tun daga sama har kasa saboda yawan ‘yan Nijeriya a kasa, su ne masu yanke abin da zai wakana. Kuma jama’a za su iya amfani da kuri’unsu su zo su zabi shugabanni nagari,”

Bayero wanda Ma’ajin Kano, Lamido Umar Yola ya wakilta, a wajen wani taron da kungiyoyin fararen hular suka shirya a Abuja, domin tunkarar zaben 2023.

Shugabar kungiyar ta kasa, Elizabeth Oziri, yayin da take jawabi ga ‘yan jarida ta ce: “Mun samu isassun hanyoyi da dama. Amma Muna son a bai wa mutane damarsu.”

LABARAI MASU NASABA

Zargin Batanci: An Sasanta Da Malam Lawal Triumph Da Majalisar Shura Ta Kano

Rundunar Ƴansanda Ta Kama Gaggan Ƴan Fashi 9 A Kano

Oziri ta jaddada bukatar jama’a su yanke hukuncin wanda zai jagorance su a shekarar 2023, ta kuma kara da cewa ya kamata jama’a su yi taka-tsantsan kan waye ya kamata su zama shugabanninsu.

Ta ce kungiyar na da burin ganin Nijeriya ta samu daidaito ta fuskar shugabancin kasar.

Oziri ta kuma ce kungiyar na da nufin tabbatar da an ji muryoyin jama’a.

Ta ce, “Ya kamata su yi bincike game da tarihin wadannan shugabannin. Su je su duba su tabbatar da ingancinsu.

Oziri ta bayyana cewa, a yayin da kasar nan ke kara kusantar zabuka, kungiyoyin farar hula za su taka rawar gani ta hanyar fadakarwa, wayar da kan al’umma game da ‘yancinsu na kada kuri’a, da hada kai da gwamnati wajen sanya ido a lokutan zabukan.

“Kungiyoyin farar hula za su iya tattaunawa da gwamnati, su yi hadin gwiwa da su kan abubuwan da jama’a ke bukata daga gare su,” in ji Oziri.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Zargin Batanci: An Sasanta Da Malam Lawal Triumph Da Majalisar Shura Ta Kano
Labarai

Zargin Batanci: An Sasanta Da Malam Lawal Triumph Da Majalisar Shura Ta Kano

October 13, 2025
Rundunar Ƴansanda Ta Kama Gaggan Ƴan Fashi 9 A Kano
Manyan Labarai

Rundunar Ƴansanda Ta Kama Gaggan Ƴan Fashi 9 A Kano

October 13, 2025
Magance Bala’o’i: Gwamna Lawal Ya Jaddada Ƙudirin Gwamnatin Zamfara Na Ci Gaba Da Haɗin Gwiwa Da NEMA
Labarai

Magance Bala’o’i: Gwamna Lawal Ya Jaddada Ƙudirin Gwamnatin Zamfara Na Ci Gaba Da Haɗin Gwiwa Da NEMA

October 13, 2025
Next Post
Garin Kwakin Da Ake Sarrafawa A Yankin Ugep Ya Janyo Takaddama

Garin Kwakin Da Ake Sarrafawa A Yankin Ugep Ya Janyo Takaddama

LABARAI MASU NASABA

Zargin Batanci: An Sasanta Da Malam Lawal Triumph Da Majalisar Shura Ta Kano

Zargin Batanci: An Sasanta Da Malam Lawal Triumph Da Majalisar Shura Ta Kano

October 13, 2025
Hada-Hadar Cinikayyar Waje Ta Sin Ta Karu Da Kaso 4% Cikin Watanni Tara Na Farkon Bana

Hada-Hadar Cinikayyar Waje Ta Sin Ta Karu Da Kaso 4% Cikin Watanni Tara Na Farkon Bana

October 13, 2025
Rundunar Ƴansanda Ta Kama Gaggan Ƴan Fashi 9 A Kano

Rundunar Ƴansanda Ta Kama Gaggan Ƴan Fashi 9 A Kano

October 13, 2025
Magance Bala’o’i: Gwamna Lawal Ya Jaddada Ƙudirin Gwamnatin Zamfara Na Ci Gaba Da Haɗin Gwiwa Da NEMA

Magance Bala’o’i: Gwamna Lawal Ya Jaddada Ƙudirin Gwamnatin Zamfara Na Ci Gaba Da Haɗin Gwiwa Da NEMA

October 13, 2025
Asuu

Ba Bu Dalilin Da ASUU Za Ta Fara Yajin Aiki, An Biya Duk Buƙatunsu – Ministan Ilimi 

October 13, 2025
hisba

Hukumar Hisbah Ta Kama Wasu Matasa Da Suka Yi Aure Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Kano

October 13, 2025
Labarin Xinjiang A Zane: Aikin Yawon Shakatawa Na Kara Samar Da Arziki Ga Al’ummar Xinjiang

Labarin Xinjiang A Zane: Aikin Yawon Shakatawa Na Kara Samar Da Arziki Ga Al’ummar Xinjiang

October 13, 2025
Nijeriya

Ba Gudu Ba Ja-da-baya Kan Ci Gaba Da Kwaskwarima Ga Tsarin Haƙar Ma’adanai – Minista

October 13, 2025
Ahmed Musa Ya Nemi Afuwar Ƙungiyar 3SC Akan Abinda Ya Faru Da ‘Yan Wasansu A Kano

Ahmed Musa Ya Nemi Afuwar Ƙungiyar 3SC Akan Abinda Ya Faru Da ‘Yan Wasansu A Kano

October 13, 2025
nema

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutane 236 A Jihohi 27 Da Birnin Tarayya

October 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.