ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 27, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Sarkin Kano Da Kungiyoyin Fararen Hula Sun Bukaci INEC Ta Gudanar Da Sahihin Zabe 

by Sadiq
4 years ago
Sarkin Kano

Mai martaba Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero da gamayyar kungiyoyin farar hula sun jaddada bukatar gudanar da zabe cikin gaskiya da adalci, inda suka ce dole ne al’umma su zabi cancanta a zaben 2023 mai zuwa. 

Sarkin ya ce ‘yan Nijeriya sun cancanci su samu sauyi mai kyau a kasar, inda jaddada bukatar zaben shugabannin da za su iya tsayawa don yi abin da ya dace.

  • Da Dumi-Dumi: Ibrahim Gusau Ya Zama Sabon Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Nijeriya
  • Bana An Noma Masara Da Tsadar Gaske – Makarfi

“Don haka, ina ganin muna bukatar yin abubuwa da yawa tun daga sama har kasa saboda yawan ‘yan Nijeriya a kasa, su ne masu yanke abin da zai wakana. Kuma jama’a za su iya amfani da kuri’unsu su zo su zabi shugabanni nagari,”

ADVERTISEMENT

Bayero wanda Ma’ajin Kano, Lamido Umar Yola ya wakilta, a wajen wani taron da kungiyoyin fararen hular suka shirya a Abuja, domin tunkarar zaben 2023.

Shugabar kungiyar ta kasa, Elizabeth Oziri, yayin da take jawabi ga ‘yan jarida ta ce: “Mun samu isassun hanyoyi da dama. Amma Muna son a bai wa mutane damarsu.”

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Sabbin Matakan Dakile Haɗura A Titin Bypass

IGP Disu Ya Hana Jami’an Ƴansanda Yin Amfani Da TikTok Da Instagram Da Sauransu

Oziri ta jaddada bukatar jama’a su yanke hukuncin wanda zai jagorance su a shekarar 2023, ta kuma kara da cewa ya kamata jama’a su yi taka-tsantsan kan waye ya kamata su zama shugabanninsu.

Ta ce kungiyar na da burin ganin Nijeriya ta samu daidaito ta fuskar shugabancin kasar.

Oziri ta kuma ce kungiyar na da nufin tabbatar da an ji muryoyin jama’a.

Ta ce, “Ya kamata su yi bincike game da tarihin wadannan shugabannin. Su je su duba su tabbatar da ingancinsu.

Oziri ta bayyana cewa, a yayin da kasar nan ke kara kusantar zabuka, kungiyoyin farar hula za su taka rawar gani ta hanyar fadakarwa, wayar da kan al’umma game da ‘yancinsu na kada kuri’a, da hada kai da gwamnati wajen sanya ido a lokutan zabukan.

“Kungiyoyin farar hula za su iya tattaunawa da gwamnati, su yi hadin gwiwa da su kan abubuwan da jama’a ke bukata daga gare su,” in ji Oziri.

MASU ALAKA

Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Sabbin Matakan Dakile Haɗura A  Titin Bypass
Labarai

Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Sabbin Matakan Dakile Haɗura A Titin Bypass

June 26, 2026
Disu
Kotu Da Ɗansanda

IGP Disu Ya Hana Jami’an Ƴansanda Yin Amfani Da TikTok Da Instagram Da Sauransu

June 26, 2026
NDC Ta Ce Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Soke Rajistarta
Manyan Labarai

NDC Ta Ce Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Soke Rajistarta

June 26, 2026
Next Post
Garin Kwakin Da Ake Sarrafawa A Yankin Ugep Ya Janyo Takaddama

Garin Kwakin Da Ake Sarrafawa A Yankin Ugep Ya Janyo Takaddama

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Mataimakin Babban Sakataren MDD Ya Yaba Wa Dabarun Sin Kan Mulkin Kasa

Tsohon Mataimakin Babban Sakataren MDD Ya Yaba Wa Dabarun Sin Kan Mulkin Kasa

June 26, 2026
Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Sabbin Matakan Dakile Haɗura A  Titin Bypass

Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Sabbin Matakan Dakile Haɗura A Titin Bypass

June 26, 2026
Disu

IGP Disu Ya Hana Jami’an Ƴansanda Yin Amfani Da TikTok Da Instagram Da Sauransu

June 26, 2026
Sin Ta Habaka Karfin Soja Ne Don Kare Ikon Mallakar Kasa Da Muradun Ci Gaba

Sin Ta Habaka Karfin Soja Ne Don Kare Ikon Mallakar Kasa Da Muradun Ci Gaba

June 26, 2026
Sarkin Kano

Dalilin Gwamnatin Tarayya Na Fara Aikin Gina Mayankar Zamani A Garin Jos

June 26, 2026
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Amfani Da Haraji Ba Bisa Ka’ida Ba Ta Fakewa Da Zargin “Kwadagon Tilas”

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Amfani Da Haraji Ba Bisa Ka’ida Ba Ta Fakewa Da Zargin “Kwadagon Tilas”

June 26, 2026
NDC Ta Ce Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Soke Rajistarta

NDC Ta Ce Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Soke Rajistarta

June 26, 2026
An Fitar da Jadawalin Wasannin Zagayen Farko Na Gasar Carabao Cup ta 2026/2027

An Fitar da Jadawalin Wasannin Zagayen Farko Na Gasar Carabao Cup ta 2026/2027

June 26, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ba Ta Da Hujjar Umartar INEC Ta Soke Rajistar Jam’iyyu —Uban Doman Lafiya

June 26, 2026
Xi Ya Mika Jaje Kan Mummunar Girgizar Kasar Venezuela

Xi Ya Mika Jaje Kan Mummunar Girgizar Kasar Venezuela

June 26, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.