ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

2023: Sarkin Kano Da Kungiyoyin Fararen Hula Sun Bukaci INEC Ta Gudanar Da Sahihin Zabe 

by Sadiq
4 years ago
Sarkin Kano

Mai martaba Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero da gamayyar kungiyoyin farar hula sun jaddada bukatar gudanar da zabe cikin gaskiya da adalci, inda suka ce dole ne al’umma su zabi cancanta a zaben 2023 mai zuwa. 

Sarkin ya ce ‘yan Nijeriya sun cancanci su samu sauyi mai kyau a kasar, inda jaddada bukatar zaben shugabannin da za su iya tsayawa don yi abin da ya dace.

  • Da Dumi-Dumi: Ibrahim Gusau Ya Zama Sabon Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Nijeriya
  • Bana An Noma Masara Da Tsadar Gaske – Makarfi

“Don haka, ina ganin muna bukatar yin abubuwa da yawa tun daga sama har kasa saboda yawan ‘yan Nijeriya a kasa, su ne masu yanke abin da zai wakana. Kuma jama’a za su iya amfani da kuri’unsu su zo su zabi shugabanni nagari,”

ADVERTISEMENT

Bayero wanda Ma’ajin Kano, Lamido Umar Yola ya wakilta, a wajen wani taron da kungiyoyin fararen hular suka shirya a Abuja, domin tunkarar zaben 2023.

Shugabar kungiyar ta kasa, Elizabeth Oziri, yayin da take jawabi ga ‘yan jarida ta ce: “Mun samu isassun hanyoyi da dama. Amma Muna son a bai wa mutane damarsu.”

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Oziri ta jaddada bukatar jama’a su yanke hukuncin wanda zai jagorance su a shekarar 2023, ta kuma kara da cewa ya kamata jama’a su yi taka-tsantsan kan waye ya kamata su zama shugabanninsu.

Ta ce kungiyar na da burin ganin Nijeriya ta samu daidaito ta fuskar shugabancin kasar.

Oziri ta kuma ce kungiyar na da nufin tabbatar da an ji muryoyin jama’a.

Ta ce, “Ya kamata su yi bincike game da tarihin wadannan shugabannin. Su je su duba su tabbatar da ingancinsu.

Oziri ta bayyana cewa, a yayin da kasar nan ke kara kusantar zabuka, kungiyoyin farar hula za su taka rawar gani ta hanyar fadakarwa, wayar da kan al’umma game da ‘yancinsu na kada kuri’a, da hada kai da gwamnati wajen sanya ido a lokutan zabukan.

“Kungiyoyin farar hula za su iya tattaunawa da gwamnati, su yi hadin gwiwa da su kan abubuwan da jama’a ke bukata daga gare su,” in ji Oziri.

MASU ALAKA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba
Labaran Kasuwanci

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Next Post
Garin Kwakin Da Ake Sarrafawa A Yankin Ugep Ya Janyo Takaddama

Garin Kwakin Da Ake Sarrafawa A Yankin Ugep Ya Janyo Takaddama

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.