• English
  • Business News
Tuesday, June 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Wasan Da Suka Fi Tsada A Duniya Yanzu

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
in Wasanni
0
‘Yan Wasan Da Suka Fi Tsada A Duniya Yanzu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Matasan ‘yan wasan da suka hada da Kylian Mbappe, Binicius Jr da kuma Erling Haaland su ne ‘yan wasan da suka fi tsada a duniya, a cewar wani bincike da Cibiyar Da Ke Nazari Kan Harkokin Kwallon Kafa, (CIES) Football Observatory ta gudanar.

Mbappe, mai shekara 23 a duniya, wanda ya ki amincewa ya komai Real Madrid ya gwammace ci gaba da zama a Paris St-German, shi ne kan gaba a cikin ‘yan wasa mafi tsada a duniya inda darajarsa ta kai yuro miliyan 205.6.

  • Dembele Ya Amince Da Komawa Chelsea Daga Barcelona

Dan wasan Real Madrid dan kasar Brazil Binicius Jr, wanda ya zura kwallon da ta ba su nasara a wasan karshe na gasar Zakarun Turai da suka fafata da Liverpool, shi ne na biyu mafi tsada wanda darajarsa ta kai Yuro miliyan 158.3, yayin da dan kasar Norway da ke buga wasa a Manchester City Haaland shi ne na uku inda ya kai Yuro miliyan 130.4.

Dan wasan tsakiya na Borussia Dortmund Jude Bellingham (£114.1m) shi ne dan kasar Ingila mafi tsada inda yake a matsayi na biyar a wannan jadawali, inda yake gaban takwaransa na Ingila kuma dan wasan Manchester City Phil Foden, wanda yake matsayi na shida Yuro miliyan miliyan 105.9.
Kungiyoyin da ke fafatawa a Gasar Firimiya su ne suka kankame jerin ‘yan wasan da suka fi tsada inda ‘yan wasa 41 suka fito a cikin ‘yan wasan 100 da suka fi daraja kamar yadda binciken ya tabbatar.
CIES ta yi amfani da wasu muhimman abubuwa, da suka hada da shekarun dan wasa, kwazonsa da tattalin arzikin kungiyarsa da kuma hauhuawar farashi wajen gudanar da wannan bincike da ake yi.
Dan wasan Faransa Mbappe ya sanya hannu kan kwantaragin shekaru uku a kungiyarsa ta PSG a watan jiya yayin da ya zabi ci gaba da zama a kungiyar ta Paris maimakon tafiya kungiyar Real Madrid.

‘Yan wasa 10 mafi tsada a duniya
Kylian Mbappe – Paris St-Germain – Yuro miliyan 175.7. Sai kuma Binicius Jr- Real Madrid – Yuro miliyan 158.3. Erling Haaland – Borussia Dortmund kuma Yuro miliyan 130.4. Sannan Pedri – Barcelona Yuro miliyan 115.4. Akwai Jude Bellingham na Borussia Dortmund – shi kuma Yuro miliyan 114.2. Phil Foden – Manchester City – Yuro miliyan 105.9. Frenkie de Jong – Yuro miliyan Barcelona- 96.1. Luis Diaz – Liverpool – Yuro miliyan 94.0. Ruben Diaz – Manchester City – Yuro miliyan 93.6. Ferran Torres – Barcelona – Yuro miliyan 93.5.

Labarai Masu Nasaba

Atalanta Na Neman Yuro Miliyan 50 Daga Duk Kungiyar Da Ke Son Daukar Lookman

‘Yan Wasa Biyar Da Suka Taka Rawar Gani A Kofin Zakarun Turai


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ko Ya Kamata Mane Ya Bar Liverpool?

Next Post

Ya Kamata Buba Marwa Ya Yaki ‘Yan Siyasa Masu Raba Wa Matasa Kwaya – Matasan Arewa A Kudu

Related

Dan Nijeriya Lookman Na Kan Gaba Wajen Lashe Kyautar Gwarzon Kwallon Kafa Na Afrika Ta Bana
Wasanni

Atalanta Na Neman Yuro Miliyan 50 Daga Duk Kungiyar Da Ke Son Daukar Lookman

11 hours ago
UEFA
Wasanni

‘Yan Wasa Biyar Da Suka Taka Rawar Gani A Kofin Zakarun Turai

2 days ago
Muhammad Salah: Gwarzon Afirka A Firimiyar Ingila
Wasanni

Rawar Da ‘Yan Wasan Afirka Suka Taka A Gasar Premier Ta Ingila

2 days ago
Pogba Na Shirin Komawa Monaco Bayan Dakatar Da Shi
Wasanni

Pogba Na Shirin Komawa Monaco Bayan Dakatar Da Shi

3 days ago
De Bruyne Ya Kammala Komawa Napoli Bayan Barin Man City
Wasanni

De Bruyne Ya Kammala Komawa Napoli Bayan Barin Man City

4 days ago
Kocin Kano Pillars Usman Abdullahi Ya Ajiye Aikinsa
Wasanni

Kocin Kano Pillars Usman Abdullahi Ya Ajiye Aikinsa

5 days ago
Next Post
Arewa

Ya Kamata Buba Marwa Ya Yaki ‘Yan Siyasa Masu Raba Wa Matasa Kwaya – Matasan Arewa A Kudu

LABARAI MASU NASABA

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

June 16, 2025
Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda

Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda

June 16, 2025
Sarkin Musulmi Ya Nuna Baƙin Ciki Kan Kisan Kiyashi A Binuwe

Sarkin Musulmi Ya Nuna Baƙin Ciki Kan Kisan Kiyashi A Binuwe

June 16, 2025
Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

June 16, 2025
Sin Ta Fatattaki Laifukan Zamba Ta Shafin Intanet 294,000 A Bara

Sin Ta Fatattaki Laifukan Zamba Ta Shafin Intanet 294,000 A Bara

June 16, 2025
Masu Garkuwa Da Mutane Sun Dira Jihar Kogi, Sun Sace Wani Basarake

Masu Garkuwa Da Mutane Sun Dira Jihar Kogi, Sun Sace Wani Basarake

June 16, 2025
Shugaba Xi Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan Kassym-Jomart Tokayev

Shugaba Xi Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan Kassym-Jomart Tokayev

June 16, 2025
Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Wanzar Da Bunkasar Masana’antu A Nahiyar Afirka, In Ji Wani Masanin Tattalin Arziki

Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Wanzar Da Bunkasar Masana’antu A Nahiyar Afirka, In Ji Wani Masanin Tattalin Arziki

June 16, 2025
Sojoji Sun Damƙe Ɗan Fashi, Sun Kwato Makamai A Kaduna Da Filato

Sojoji Sun Damƙe Ɗan Fashi, Sun Kwato Makamai A Kaduna Da Filato

June 16, 2025
Tinubu Ya Nemi Jihohi Su Dakatar Da Karbar Haraji A Kan Masu Safarar Kayan Abinci

Tinubu Ya Soke Ziyarar Kaduna, Zai Tafi Benuwe Saboda Rikice-Rikice

June 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.