• Leadership Hausa
Thursday, August 18, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Wasanni

Dembele Ya Amince Da Komawa Chelsea Daga Barcelona

by Abba Ibrahim Wada
2 months ago
in Wasanni
0
Dembele Ya Amince Da Komawa Chelsea Daga Barcelona
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Manchester United Ta Amince Ta Raba Gari Da Ronaldo A Bana

A Mike Tsaye Wajen Kawar Da Wariyar Launin Fata, Cewar Vieira

Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Barcelona, Ousmane Dembele, ya amince da komawa kungiyar Chelsea, bayan yaki amincewa da sabon tayin kwantiragin da kungiyar ta kasar Sipaniya tayi masa na ci gaba da zama a kungiyar.

  • Benzema Na Iya Lashe Kyautar Ballon d’Or A Bana

Kwantiragin Dembele dai zai kare ne a karshen wannan watan sai dai yaki amincewa da ci gaba da zama a Barcelona sakamakon kin kara masa albashi da kungiyar tayi duk da kokarin da shugabannin kungiyar sukayi na ganin ya ci gaba da zama.

Kungiyoyin Paris Saint German da Juventus da Manchester United duka sun nemi Dembele ya amince da komawa kungiyoyin nasu sai dai kawo yanzu ana ganin zai koma Chelsea domin sake haduwa da kociyan na Chelsea,Thomas Tuchel, wanda ya koyar dashi a lokacin da suna kungiyar Borussia Dortmund tare.

Tun bayan komawarsa Barcelona shekaru shida da suka gabata, Dembele ya zura kwallaye 32 cikin wasanni 150 daya buga a Barcelona sai dai yasha fama da ciwo wanda ya dinga sakawa ba ya buga wasa a kungiyar.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Barazanar Harin ‘Yan Bindiga Lokacin Kamfen Ta Jefa ‘Yan Siyasar Taraba Cikin Fargaba

Next Post

Lacazette Ya Koma Lyon Daga Arsenal

Related

Manchester United Ta Amince Ta Raba Gari Da Ronaldo A Bana
Wasanni

Manchester United Ta Amince Ta Raba Gari Da Ronaldo A Bana

2 days ago
A Mike Tsaye Wajen Kawar Da Wariyar Launin Fata, Cewar Vieira
Wasanni

A Mike Tsaye Wajen Kawar Da Wariyar Launin Fata, Cewar Vieira

3 days ago
Gasar Aiteo: An Jinjina Wa Kano Pillars Bisa Zuwa Zagayen Kusa Da Karshe
Wasanni

Gasar Aiteo: An Jinjina Wa Kano Pillars Bisa Zuwa Zagayen Kusa Da Karshe

3 days ago
Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U
Wasanni

Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

5 days ago
Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?
Wasanni

Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

5 days ago
Hukumar Kula Da Gasar Cin Kofin Afirka Ta Karyata Mika Wa Nijeriya Ragamar Saukar Baki A 2025
Wasanni

Hukumar Kula Da Gasar Cin Kofin Afirka Ta Karyata Mika Wa Nijeriya Ragamar Saukar Baki A 2025

3 weeks ago
Next Post
Lacazette Ya Koma Lyon Daga Arsenal

Lacazette Ya Koma Lyon Daga Arsenal

LABARAI MASU NASABA

Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Shingen Bincike Na ‘Yan Sanda Sun Harbe Mutum 2 A Ebonyi

August 18, 2022
An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

An Cafke Mutumin Da Zai Aike Da Bindigu Kano Daga Abuja Ta Tashar Mota

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Ku Yi Watsi Da Masu Wa’azin Son Wargaza Hadin Kan Nijeriya —IBB

August 18, 2022
Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

Kungiyar Haɗin Kan Musulunci ta Duniya Ta Ziyarci Medina Baye Niass

August 18, 2022
Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

Neman ‘Yancin Nijeriya: Dr Nnamdi Azikiwe da Ahmed Mahmud Saad Zungur A Landan.

August 18, 2022
Majalisar Jihar Zamfara Ta Zartar Da Dokar Kariya Ga Masu Bukata Ta Musanman

Matawalle Ya Amince Da Hukuncin Kisa Kan Masu Garkuwa Da Masu Ba ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri

August 17, 2022

Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Fara Na Mako 2

August 17, 2022
Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

Kudin Shigar Manyan Kamfanonin Kera Na’urorin Sadarwa Na Sin Ya Kai Yuan Triliyan 14 A 2021

August 17, 2022
Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

Yanayin Kare Hakkin Dan Adam Na ‘Yan Kananan Kabilun Sin Ya Kai Matsayin Koli A Tarihi

August 17, 2022
Gaskiya Ba Ta Buya…

Gaskiya Ba Ta Buya…

August 17, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.