ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Wasan Da Suka Fi Tsada A Duniya Yanzu

by Abba Ibrahim Wada
4 years ago
'yan wasan

Matasan ‘yan wasan da suka hada da Kylian Mbappe, Binicius Jr da kuma Erling Haaland su ne ‘yan wasan da suka fi tsada a duniya, a cewar wani bincike da Cibiyar Da Ke Nazari Kan Harkokin Kwallon Kafa, (CIES) Football Observatory ta gudanar.

Mbappe, mai shekara 23 a duniya, wanda ya ki amincewa ya komai Real Madrid ya gwammace ci gaba da zama a Paris St-German, shi ne kan gaba a cikin ‘yan wasa mafi tsada a duniya inda darajarsa ta kai yuro miliyan 205.6.

  • Dembele Ya Amince Da Komawa Chelsea Daga Barcelona

Dan wasan Real Madrid dan kasar Brazil Binicius Jr, wanda ya zura kwallon da ta ba su nasara a wasan karshe na gasar Zakarun Turai da suka fafata da Liverpool, shi ne na biyu mafi tsada wanda darajarsa ta kai Yuro miliyan 158.3, yayin da dan kasar Norway da ke buga wasa a Manchester City Haaland shi ne na uku inda ya kai Yuro miliyan 130.4.

ADVERTISEMENT

Dan wasan tsakiya na Borussia Dortmund Jude Bellingham (£114.1m) shi ne dan kasar Ingila mafi tsada inda yake a matsayi na biyar a wannan jadawali, inda yake gaban takwaransa na Ingila kuma dan wasan Manchester City Phil Foden, wanda yake matsayi na shida Yuro miliyan miliyan 105.9.
Kungiyoyin da ke fafatawa a Gasar Firimiya su ne suka kankame jerin ‘yan wasan da suka fi tsada inda ‘yan wasa 41 suka fito a cikin ‘yan wasan 100 da suka fi daraja kamar yadda binciken ya tabbatar.
CIES ta yi amfani da wasu muhimman abubuwa, da suka hada da shekarun dan wasa, kwazonsa da tattalin arzikin kungiyarsa da kuma hauhuawar farashi wajen gudanar da wannan bincike da ake yi.
Dan wasan Faransa Mbappe ya sanya hannu kan kwantaragin shekaru uku a kungiyarsa ta PSG a watan jiya yayin da ya zabi ci gaba da zama a kungiyar ta Paris maimakon tafiya kungiyar Real Madrid.

‘Yan wasa 10 mafi tsada a duniya
Kylian Mbappe – Paris St-Germain – Yuro miliyan 175.7. Sai kuma Binicius Jr- Real Madrid – Yuro miliyan 158.3. Erling Haaland – Borussia Dortmund kuma Yuro miliyan 130.4. Sannan Pedri – Barcelona Yuro miliyan 115.4. Akwai Jude Bellingham na Borussia Dortmund – shi kuma Yuro miliyan 114.2. Phil Foden – Manchester City – Yuro miliyan 105.9. Frenkie de Jong – Yuro miliyan Barcelona- 96.1. Luis Diaz – Liverpool – Yuro miliyan 94.0. Ruben Diaz – Manchester City – Yuro miliyan 93.6. Ferran Torres – Barcelona – Yuro miliyan 93.5.

LABARAI MASU NASABA

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

Ƙungiyoyi 5 Da Ke Takarar Gwarzuwar Ƙungiya Ta Bana

'yan wasan
Abba Ibrahim Wada
+ postsBio
  • Abba Ibrahim Wada
    https://hausa.leadership.ng/author/abba-ibrahim-wada/
    Yadda FIFA Ta Yi Yunƙurin Sasanta Rikicin Israila Da Amurka A Kofin Duniya
  • Abba Ibrahim Wada
    https://hausa.leadership.ng/author/abba-ibrahim-wada/
    Har Yanzu Nijeriya Tana Fatan Zuwa Kofin Duniya Na 2026
  • Abba Ibrahim Wada
    https://hausa.leadership.ng/author/abba-ibrahim-wada/
    Mece Ce Matsalar Real Madrid? 
  • Abba Ibrahim Wada
    https://hausa.leadership.ng/author/abba-ibrahim-wada/
    Waye Zai Lashe Ƙyautar Gwarzon Ɗan Wasan Afrika Na 2025?

MASU ALAKA

Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Ƙungiyoyi 5 Da Ke Takarar Gwarzuwar Ƙungiya Ta Bana
Wasanni

Ƙungiyoyi 5 Da Ke Takarar Gwarzuwar Ƙungiya Ta Bana

September 8, 2026
Kofin Duniya: Yau Falconets Za Su Kece Raini Da Spain
Wasanni

Kofin Duniya: Yau Falconets Za Su Kece Raini Da Spain

September 7, 2026
Next Post
Arewa

Ya Kamata Buba Marwa Ya Yaki ‘Yan Siyasa Masu Raba Wa Matasa Kwaya – Matasan Arewa A Kudu

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.