• English
  • Business News
Monday, July 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Damke Mutane 3 Kan Zargin Sace Wata Alkalin Kotun Majistire A Ilorin 

by Sadiq
3 years ago
in Manyan Labarai
0
‘Yansanda Sun Damke Mutane 3 Kan Zargin Sace Wata Alkalin Kotun Majistire A Ilorin 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar ‘yansandan Jihar Kwara ta kama wasu mutane uku da ake zargi da yin garkuwa da wata babbar alkalin kotun majistire a jihar, Misis Jumoke Bamigboye. 

A ranar Asabar ne wasu ‘yan bindiga suka yi garkuwa da Jumoke Bamigboye, matar tsohon shugaban mulkin soja na jihohin Bauchi da Osun, inda suka sake ta a daren Litinin bayan kwashe kwanaki uku a hannunsu.

  • APC Ta Naɗa Kannywood Cikin Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Tinubu/Shettima
  • NIS Reshen Bayelsa Ta Raba Ruwan Sha Ga ‘Yan Gudun Hijira A Yenagoa

An sace ta ne a unguwar Oko-Olowo da ke Ilorin, babban birnin jihar, yayin da take dawowa daga gonarta.

Rahotanni sun bayyana cewa masu garkuwa da mutanen sun bukaci a biya su Naira miliyan 100 domin su sako ta amma daga baya suka yanke rage kudin zuwa Naira miliyan 50 bayan tattaunawa da iyalanta.

Duk da cewa mijin nata, Kanal Theophilus Bamigboye (mai ritaya), ya tabbatar da cewa an biya kudin fansa ga masu garkuwa da mutanen, bai bayyana takamaiman adadin kudin da aka biya na sakin ta ba.

Labarai Masu Nasaba

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

Sai dai ya ce an kai ta asibiti domin kula da lafiyarta bayan an sako ta daga hannun masu garkuwa da mutanen.

Kakakin rundunar ‘yansandan Jihar Kwara, Okasanmi Ajayi, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin a ranar Talata a Ilorin, ya bayyana cewa an kama wasu mutane uku da ake zargi da yin garkuwa da ita yayin da ake ci gaba da neman kama sauran wadanda ake zargi da hannu a ciki.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'YansandaAlkaliBincikeIlorinKotuKwaraYan bindiga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Za Ta Ci Gaba Da Nacewa Ga Manufar Bude Kofa Yayin Da Take Raya Bangaren Makamashi

Next Post

EFCC Ta Daukaka Kara Kan Hukuncin Aike Da Shugabanta Gidan Yari 

Related

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno
Manyan Labarai

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno

38 minutes ago
Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa
Manyan Labarai

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

21 hours ago
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 
Wasanni

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

2 days ago
Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson
Siyasa

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

2 days ago
An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja
Manyan Labarai

An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

2 days ago
Gwamnatin Kano Ta Gabatar Da Buƙatu 10 A Gaban Kwamitin Gyaran Tsarin Mulkin Nijeriya
Da ɗumi-ɗuminsa

Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Bincikar Kwamishinan Sufuri Kan Karɓar Belin Dilan Ƙwaya A Kano

2 days ago
Next Post
EFCC Ta Daukaka Kara Kan Hukuncin Aike Da Shugabanta Gidan Yari 

EFCC Ta Daukaka Kara Kan Hukuncin Aike Da Shugabanta Gidan Yari 

LABARAI MASU NASABA

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno

July 28, 2025
Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Jimamin Rasuwar Babban Ɗan Jarida Leon Usigbe

Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Jimamin Rasuwar Babban Ɗan Jarida Leon Usigbe

July 28, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Barayin Motoci 3 A Kano

Ƴansanda Sun Cafke Barayin Motoci 3 A Kano

July 28, 2025
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin Bai Wa Malaman Manyan Makarantun Nijeriya Rancen Miliyan 10

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin Bai Wa Malaman Manyan Makarantun Nijeriya Rancen Miliyan 10

July 28, 2025
An Kwashe Duk Dabbobin Tsohon Akanta-Janar

An Kwashe Duk Dabbobin Tsohon Akanta-Janar

July 28, 2025
Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Bincike Kan Belin Dillalin Kwaya

Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Bincike Kan Belin Dillalin Kwaya

July 28, 2025
Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

July 27, 2025
Zhao Leji Ya Kai Ziyarar Sada Zumunta A Kyrgyzstan

Zhao Leji Ya Kai Ziyarar Sada Zumunta A Kyrgyzstan

July 27, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

July 27, 2025
Sin Ta Samu Ci Gaban Aikin Jigilar Kaya A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samu Ci Gaban Aikin Jigilar Kaya A Rabin Farko Na Bana

July 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.