ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

EFCC Ta Daukaka Kara Kan Hukuncin Aike Da Shugabanta Gidan Yari 

by Sadiq
4 years ago
EFCC

Shugaban Hukumar Yaki Da Yi Wa Tattalin Arzikin Kasa Zagon Kasa (EFCC), Abdulrasheed Bawa a jiya ya ce hukumar ta daukaka kara kan hukuncin da babbar kotun birnin tarayya ta yanke na tsare shi a gidan yarin Kuje. 

Bawa ya bayyana haka ne a harabar majalisar dokokin kasar nan yayin da yake amsa tambayoyi jim kadan bayan ya gurfana gaban kwamitin majalisar kan laifuffukan cin hanci da rashawa domin kare aiwatar da kasafin kudin 2022 da kuma kudirin kasafin kudin 2023.

  • Majalisar Dokokin Adamawa Ta Amince Da Kudirin Dokar Kafa Hukumar Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa 
  • An Shigar Da Manufar “Samar Da Al’umma Mai Makomar Bai Daya Ga Dukkanin Bil Adama” Cikin Kudurori Uku Na MDD

“Mun riga mun daukaka kara a kan hakan don haka za mu ba da damar bin tsarin doka ya yi tasiri,” in ji shi.

ADVERTISEMENT

A jiya ne mai shari’a Chizoba Orji na babbar kotun birnin tarayya Abuja, ya yanke wa shugaban hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta’annati (EFCC) Abdulrasheed Bawa hukuncin tsarewa a gidan yari dangane da gazawar hukumarsa na kin bin umarnin kotu.

A hukuncin da kotun ta yanke, ta ce “Shugaban Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ya yi watsi da umarnin wannan kotu mai girma da ta bayar a ranar 21 ga Nuwamba, 2018, inda ta umarci Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati, Abuja da ta mayar wa mai nema motarsa mai suna Range Rover da kuma kudi N40, 000,000 (Naira miliyan arba’in).

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

Sai dai wata sanarwa da mai magana da yawun hukumar ta EFCC, Wilson Uwujaren ya fitar, ta dora alhakin hukuncin da kotun ta yanke kan wasu bayanai da ba su dace ba, inda ya ce tuni shugaban ya saki motar da ake magana a kai ya kuma amince da sakin kudin.

Tuni dai hukumar ta shiga rudani tun bayan aike da shugaban nata gidan yari.

Sai dai EFCC na ganin akwai kuskure wajen bayyana wasu bayanai wanda suke da alaka da aike da shugaban nata gidan yari.

MASU ALAKA

Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue
Manyan Labarai

Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue

September 8, 2026
Next Post
Fasinjoji 14 Sun Kone Kurmus A Hatsarin Mota A Kano – FRSC 

Fasinjoji 14 Sun Kone Kurmus A Hatsarin Mota A Kano – FRSC 

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.