• English
  • Business News
Friday, June 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tanadin Da Maigida Ya Dace Ya Yi Lokacin Sanyi (2)

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
in Rahotonni, Manyan Labarai
0
Tanadin Da Maigida Ya Dace Ya Yi Lokacin Sanyi (2)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kamar yadda na yi bayani a makon daya gabata cewa lokacin Sanyi wasu mutane suna mayar da kansu,ko gaba daya ma su kasance kazamai.

Domin kuwa da zarar an kaurace ma yin wanka shikenan wasu cututtuka kamar su Kazuwa sun samu damar shiga cikin jiki ke nan.Shi yasa Maigida abinda aka fi so daga gare shi shine ya dauki kwararan matakai, da za su taimaka ma shi kasancewa cikin halin lafiya lokacin Hunturu.

  • Kulawa Da Yara A Lokacin Hunturu
  • Za A Haramta Amfani Da Sinadarin Da Ke Sa Dariya Da Nishadi

A tuna ita Kazuwa idan ta riga ta shiga cikin iyali ta kuma yi dace kazanta tana nan renonta ma ake yi, maimakon yaki da ita.Shike nan sai abinda hali yayi kuma

Sanin kowa ne akwai cututtukan da su kan yi tasiri lokacin Sanyi ko Hunturu kamar su Asma,Mura, Mashako,da dai sauransu. Duk idan su matakan da suka dace a dauka aka kasa daukarsu ko shakka,babu da akwai yiyuwar kamuwa da daya daga cikin cututtukan shi yasa ake cewa idan kunne ya ji gangar jiki ta tsira.

A kuma tuna son zuciya daga karshe shine ke zama bacinta domin kuwa da farko za aji dadi na wani lokaci da ba dadewa za ayi ba,saboda an ba ita zuciyar abinda take so,amma daga baya kuma idan ta fara biyan adashi sai fa an an karba ko ba a so kwasa ba,ba makawa sai an shiga matsala.

Labarai Masu Nasaba

An Kashe ‘Yan Ta’adda 6,260, An Ceto Mutane 5,365 Acikin Shekaru Biyu – Hedikwatar Tsaro 

Gwamnatin Tarayya Ta Gurfanar Da Natasha A Kotu Kan Zargin Ɓata Sunan Akpabio Da Yahaya Bello

Bugu da kari lokacin Sanyi akwai wani abin da yak an damu wadansu mutane da ake kira da suna Faso,inda kasan kafa zai yi Faso inda zai tsage wani lokaci ma har jini ya kan yi.Wannan babbar matsala ce da take daukar mataki ba na bata lokaci ba,saboda wasu cuta ce dasai lokacin Sanyi take tashi.Wasu tsananin rashin kulawa da jikinsu ne yake sa hakan.

Maigida ya dace ya dauki matakan da suka kamata wajen samar da kayan da suka dace musamman yara, su rika sawa lokacin Hunturun kai har ma da manya.Takalma wadanda ake kira kafa ciki suna maganin shigar Sanyi ta kafa akwai bukatar tanadar su, da duk wadansu matakan da za su hana galabaita a lokacin da Hunturu yake gaiyarsa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: HunturuKazamaiKulaMaigidaSanyiTsaftaTsaftar Muhalli
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kulawa Da Yara A Lokacin Hunturu

Next Post

Tinubu Ya Amince Da Sa’adu Gulma A Matsayin Shugaban ‘Yan Arewa Na APC A Legas

Related

Sojoji Sun Kai Farmaki Masana’antar Kera Bindiga, Sun Yi Kame A Taraba
Manyan Labarai

An Kashe ‘Yan Ta’adda 6,260, An Ceto Mutane 5,365 Acikin Shekaru Biyu – Hedikwatar Tsaro 

14 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Gurfanar Da Natasha A Kotu Kan Zargin Ɓata Sunan Akpabio Da Yahaya Bello
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Gurfanar Da Natasha A Kotu Kan Zargin Ɓata Sunan Akpabio Da Yahaya Bello

18 hours ago
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Namadi Sambo Ya Karyata Sauya Sheƙa Zuwa APC
Manyan Labarai

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Namadi Sambo Ya Karyata Sauya Sheƙa Zuwa APC

18 hours ago
Gwamnonin APC Sun Nemi Tinubu Ya Ƙirkiri ‘Yansandan Jihohi Don Yaƙar Matsalar Tsaro
Manyan Labarai

Gwamnonin APC Sun Nemi Tinubu Ya Ƙirkiri ‘Yansandan Jihohi Don Yaƙar Matsalar Tsaro

21 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Ƙauyen Kebbi, Sun Kashe Mutane Da Dama
Manyan Labarai

Lakurawa Sun Sanya Dokar Hana Sayar Da Shanu A Kebbi

24 hours ago
Kawayen amarya
Manyan Labarai

An Kashe Wasu ‘Yan Bindiga 12, An Kwato Makamai A Katsina

1 day ago
Next Post
Tinubu Ya Amince Da Sa’adu Gulma A Matsayin Shugaban ‘Yan Arewa Na APC A Legas

Tinubu Ya Amince Da Sa'adu Gulma A Matsayin Shugaban 'Yan Arewa Na APC A Legas

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Asibiti, Motocin Bas Na CNG A Kaduna

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Asibiti, Motocin Bas Na CNG A Kaduna

June 19, 2025
An Bude Baje Kolin Kayayyakin Sin Da Kudancin Asiya Karo Na 9 A Kunming

An Bude Baje Kolin Kayayyakin Sin Da Kudancin Asiya Karo Na 9 A Kunming

June 19, 2025
Sin Za Ta Hanzarta Duba Bukatun Samun Lasisin Fitar Da Ma’adanan “Rare Earth” Zuwa Ketare

Sin Za Ta Hanzarta Duba Bukatun Samun Lasisin Fitar Da Ma’adanan “Rare Earth” Zuwa Ketare

June 19, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 24 A Katsina

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 24 A Katsina

June 19, 2025
NDLEA Ta Kama Tabar Wiwi Buhu 116 A Jihar Kano

NDLEA Ta Kai Samame Fitattun Wuraren Shaye-shaye, Ta Cafke Mutane 19 A Kano

June 19, 2025
Xi Ya Tattauna Da Shugaban Rasha Ta Wayar Tarho

Xi Ya Tattauna Da Shugaban Rasha Ta Wayar Tarho

June 19, 2025
Yunkurin Tauye Ci Gaban Fasahar Kera “Chips” Ta Sin Ba Zai Haifar Da Da Mai Ido Ba

Yunkurin Tauye Ci Gaban Fasahar Kera “Chips” Ta Sin Ba Zai Haifar Da Da Mai Ido Ba

June 19, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Jamus Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Yuro Miliyan 20 A Ɓangaren Makamashi

Gwamnatin Tarayya Da Jamus Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Yuro Miliyan 20 A Ɓangaren Makamashi

June 19, 2025
Sin Ta Fadada Matakin Rage Haraji Ga Kasashe Masu Raunin Tattalin Arziki

Sin Ta Fadada Matakin Rage Haraji Ga Kasashe Masu Raunin Tattalin Arziki

June 19, 2025
Sin Na Son Taka Rawar Gani Wajen Maido Da Kwanciyar Hankali A Yankin Gabas Ta Tsakiya Cikin Sauri

Sin Na Son Taka Rawar Gani Wajen Maido Da Kwanciyar Hankali A Yankin Gabas Ta Tsakiya Cikin Sauri

June 19, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.