• English
  • Business News
Wednesday, August 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Za A Tsaftace Hammata Da Cinyoyi Su Yi Kyau

by Bilkisu Tijjani
3 years ago
in Ado Da Kwalliya
0
Yadda Za A Tsaftace Hammata Da Cinyoyi Su Yi Kyau
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Masu bibiyar wannan shafi barkan mu da sake haduwa a wannan makon. A yau za mu tattauna ne a kan wasu muhimman abubuwa biyu da suke damun wasu mata sosai.

Su ne yadda hammata ke yin baki da kuma yadda su ma cinyoyi ke rikidewa su yi baki.

  • Sin Ta Zama Misali A Fannin Inganta Ci Gaban Kasa Da Kasa
  • Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali Su Ne Muradun Sinawa

A kan samu wasu matan masu fama da bakin hammata da cinyoyi, musamman idan suna gugar juna. Idan kina da irin wannan matsalar, share hawayenki, na tanadar muku da tsarabar musamman na magance wannan.

Abu na farko da uwargida za ta yi bayan askin gashin hammata shi ne, ta shafa man zaitun, ka da ta shafa hoda, domin hoda na sanya wajen ya yi baki. Bayan an shafa zaitun din za a bari har na tsawon kwana uku. Daga nan ba za a shafa komai ba, duk sanda uwargida ta yi wanka, ba za ta kara shafawa komai ba, sai turare. A rana ta uku sai ta nika Cocumber, ta shafa ruwan a hammata, kafin ta shiga wanka. Ta bar shi har sai ya bushe, ta shiga wanka. Bayan ta fito, sai ta kara shafa zaitun din. Haka ma za a rika shafawa tsakanin cinyoyi.

A kula, bin wadannan ka’idojin yana da matukar amfani, don haka uwargida ta daure ta bi su daki-daki.

Labarai Masu Nasaba

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

Hanyoyin Gyaran Gashi


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: CinyoyiHammataKulaTsaftaWankewa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Hadari Gabas…Yadda Tattaunawar Tinubu Da Atiku Lokacin Da Suka Hadu A Abuja Ya Gudana

Next Post

Ba Na Duba Kafafen Sada Zumunta Saboda Suna Daga Min Hankali – Tinubu 

Related

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa
Ado Da Kwalliya

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

4 days ago
Hanyoyin Gyaran Gashi
Ado Da Kwalliya

Hanyoyin Gyaran Gashi

2 weeks ago
Amfanin Kabewa A Jikin Mace
Ado Da Kwalliya

Amfanin Kabewa A Jikin Mace

3 weeks ago
Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata
Ado Da Kwalliya

Muhimmanci, Tasiri Da Kuma Amfanin Jigida Ga Mata

4 weeks ago
Sojoji Sun Fatattaki Ƴan Bindigar Da Suka Zo Sace Wani Ɗan China
Ado Da Kwalliya

Sojoji Sun Fatattaki Ƴan Bindigar Da Suka Zo Sace Wani Ɗan China

1 month ago
Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)
Ado Da Kwalliya

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)

1 month ago
Next Post
Ba Na Duba Kafafen Sada Zumunta Saboda Suna Daga Min Hankali – Tinubu 

Ba Na Duba Kafafen Sada Zumunta Saboda Suna Daga Min Hankali – Tinubu 

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan

August 6, 2025
Yanzu-yanzu: WAEC Ta Rufe Shafin Duba Jarabawar WASSCE 2025

Yanzu-yanzu: WAEC Ta Rufe Shafin Duba Jarabawar WASSCE 2025

August 6, 2025
Hukumar Kwastam Ta Kama Tankar Mai Dauke Da Buhunan Shinkafa A Kaduna

Hukumar Kwastam Ta Kama Tankar Mai Dauke Da Buhunan Shinkafa A Kaduna

August 6, 2025
Yadda Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Fara Yada Shirye-shiryenta Na Rediyo Da Sinanci

Yadda Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Fara Yada Shirye-shiryenta Na Rediyo Da Sinanci

August 6, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Bayar Da Kiwon Lafiya Kyauta Ga ‘Yan Fansho Masu Karamin Karfi 

August 6, 2025
Za A Watsa Shirin Talabijin Don Bayyana Tunanin Al’adu Na Xi Jinping

Za A Watsa Shirin Talabijin Don Bayyana Tunanin Al’adu Na Xi Jinping

August 6, 2025
Rundunar NSCDC Ta Kama Wani Da Ake Zargi Da Hada-hadar Miyagun Kwayoyi A Kano

Rundunar NSCDC Ta Kama Wani Da Ake Zargi Da Hada-hadar Miyagun Kwayoyi A Kano

August 6, 2025
Kasar Sin Za Ta Nuna Goyon Baya Ga Sabbin Masana’antu Ta Hanyar Hada-Hadar Kudi

Kasar Sin Za Ta Nuna Goyon Baya Ga Sabbin Masana’antu Ta Hanyar Hada-Hadar Kudi

August 6, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake ÆŠage Ranar Komawa Makarantu

“Ku Yi Murabus Idan Baza Ku Iya Rike Amanar Jama’a ba” – Gargadin Gwamna Abba Ga Kwamishinoninsa

August 6, 2025
Sin Ya Yi Kira Ga Isra’ila Da Ta Dakatar Da Aiwatar Da Mataki Mai Hadari A Zirin Gaza

Sin Ya Yi Kira Ga Isra’ila Da Ta Dakatar Da Aiwatar Da Mataki Mai Hadari A Zirin Gaza

August 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.