ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Za A Hada Maganin Cutar Ciwon Sanyi Ko Wane Iri

by Bilkisu Tijjani
6 months ago
Sanyi

Idan mace na fama da wadannan matsalolin kamar haka to ta Jarraba wannan maganin In sha Allahu za ta samu waraka.

1.Matsanancin ciwon sanyin mara.

2. Kananan kuraje da ke fitowa mace da sauransu

ADVERTISEMENT

3. Mace me fitar da farin ruwa.

4. Warin gaba.

LABARAI MASU NASABA

Ko Kin San… Cututtukan Da Man Ridi Ke Warkarwa?

Amfanin Man Kwakwa Guda 12

5.Me Yawan ciwon mara duk lokacin al’adarta.

 

Duk macen dake fama da wa’dannan Matsalolin to ta nemi:

Kanwa cokali (3), gishiri cokali biyu (2), tafarnuwa dunkule daya (1)

Saita zuba ruwa dai-dai yadda za ta iya shiga cikin baho ta zauna, sai ta dafa shi idan ya dahu sannan ta Juye shi a baho, ya dan sha iska ya cire Sirace sai ta shiga ciki ta zauna, na tsawon minti 10 zuwa 15 haka.

Ta yi hakan kamar na tsawon sati biyu. To lallai za ta sha mamakin yadda za ta ga cutar sanyi ke fita, sannan in tana son ya zama ta raba da wadancan Matsalolin gaba daya, to sai ta kara da wannan kuma bayan ta yi wancan na farkon.

 

Abubuwan da ake bukata:

Man Zaitun kwalba daya (1), Man Tafarnuwa kwalba daya (1), Man kwakwa kwalba daya (1)

A hada su a kwano daya a soya su amma za a soya ne da tafarnuwa dunkule daya, In ya soyu sai a sauke shi a barshi ya huce ya yi sanyi sosai, sannan a juye a roba, sai a nemi auduga. Sai a sawa audugar wancan mai ya jiku da man, sannan a daukar a sanya ta agabanta, ba za ta cire ba har sai an ji fitsari ko bayan gida ya taso, sannan sai a cire.

Lalle mace Inta jarraba wannan za ta sha mamakin yadda za taga wani mummunan abin da zai fita ajikinta, sannan za ta ga tana fitar da wani yellown ruwa ko taga wani bakin ruwa yana fita In ta zo fitsari, to alamar sanyin ya fita ajikinta kenan kwata-kwata.

Sanyi
Bilkisu Tijjani
+ postsBio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Nasihar Da Ya Dace Dukkan Iyaye Su Yi Wa ‘Yaƴansu Yayin  Aure?
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Abin Da Yake Kashe Matanmu Na Hausawa
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Kafin Ki Nemi Saki, Nemi Amsar Waɗannan Tambayoyi Da Kanki
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Ko Kin San… Cututtukan Da Man Ridi Ke Warkarwa?

MASU ALAKA

Ko Kin San… Cututtukan Da Man Ridi Ke Warkarwa?
Ado Da Kwalliya

Ko Kin San… Cututtukan Da Man Ridi Ke Warkarwa?

May 17, 2026
Amfanin Man Kwakwa Guda 12
Ado Da Kwalliya

Amfanin Man Kwakwa Guda 12

May 10, 2026
Yadda Ake Hada Tsimin Gyaran Jiki
Ado Da Kwalliya

Yadda Ake Hada Tsimin Gyaran Jiki

April 25, 2026
Next Post
Yadda Ake Funkason Fulawa

Yadda Ake Funkason Fulawa

LABARAI MASU NASABA

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.