• English
  • Business News
Sunday, June 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsaraba Ga Mata: Hanyoyin Mallakar Miji Cikin Sauki

by Rabi'at Sidi Bala
2 years ago
in Rahotonni
0
Tsaraba Ga Mata: Hanyoyin Mallakar Miji Cikin Sauki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

In kina son ki shawo kan wuta ko ki kashe ta gaba daya ba wata wutar za ki kara mata ba, nemo ruwa mai sanyi ki kwara mata ki sa ido ki gani in za ta ci gaba da habaka, haka namiji ya ke. Da wasu shawarwar a kan yadda za mallaki mijin ki.

-Namiji bai son a ce kina ba shi umurni, bare a ce kina yi masa nasiha, duk kuwa da cewa yana bukatar nasihar a zahiri, don haka in kina bukatar zuwa wani wuri kar ki ce masa “Zani wuri kaza” ki saka ta a sigar tambaya “Ina son na tambaye ka ne, dama na so zuwa wuri kaza ne” ko in kina bukatar wani abu kar ki ce “Ka ba ni kaza zan yi kaza” ki zabi lafazin da za ki yi aiki da shi, kamar ki ce “Muna bukatar abu kaza ko za sayo ne?” Da duk irin lafazin da ke nuna girmamawa da bukatar abin a wurinsa, wata gatsar take fadi, har ma ta kara da cewa “In ba haka ba sai dai a zauna haka”.

  • Amfanin Lalle Wajen Gyaran Fata
  • Jami’an Tsaro Sun KuÉ“utar Da Wata Soja Da ‘Yan Bindiga Suka Sace A Iyakar Enugu Da Imo

 -In kuma dawowa gida ya yi, tarbe shi ku shigo tare, in yana rike da wani abin, karba masa, sai dai in ya nuna ba ya so, kamar jakar kudi da wasu abubuwa da suke bukatar sirri, kar ki yi irin abin da wasu matan suke yi, wadanda ko matsawa daga inda suke ba sa yi, sai dai su ce “Sannu da zuwa!”.

-In kuwa ya fadi maganar da kike ganin cewa kuskure ce kar ki ce ba haka ba, ki jinjina wa tunaninsa ki bar shi haka, daga baya ki dawo da ita ta wata sigar ki ba shi shawara a kai yadda ba zai fahimci cewa fito na fito kike yi da fahimtarsa ba.

– In kuma ya yi miki ba dai-dai ba kar ki kullace shi, bare har ki ce za ki rama, yafe masa, wata rana zai kyautata miki, namiji ne.

Labarai Masu Nasaba

Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno

Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi

– Duk kyautar da ya yi miki ko da ba ki bukatarta, ki nuna masa godiyarki tamkar ba abin da kike so kamarta, daga baya bayan ya manta ki nuna masa wata wace ta fi wannan, don kar ya kara kawo miki ta farko.

– In za ku shiga wuri tare ki dan yi baya shi ya fara yin gaba, sai in shi ne ya ba ki damar ki wuce.

– In yana karanto miki matsalolin da ake ciki, ki  zabi kalmomin da za ki rika karfafa masa gwiwa, ki rika yaba wa irin kokarin da yake yi duk da matsalolin da yake fadi.

– Kar ki yarda gardama ta rika hada ku, ba ta karewa da kyau, in ya ja ki sake, shi da kansa zai gano bai yi dai-dai ba, wasu mazan su kan ba da hakuri, wasu kuma sai dai su yi ta janki da wasa ko su yi miki kyautar da ba su yi niyya ba.

– In kika ba shi shawara bai dauka ba daga baya abin ya cabe masa kar ki ce “Ai dama na gaya maka” ki nuna masa damuwarki.

– In kika roke shi wani abin ya ce ba shi da shi kar ki nuna rashin jin dadinki, yabe shi ki ce “Ai kai mai yi ne, tun da ka ce babu wallahi na san babu ne, amma Allah ba zai barka haka ba zai kawo in sha Allah”.

– In ya kawo miki matsalolin ‘yan uwansa ki nuna damuwarki, kar kare su kar ki zarge su, sai iya gama ki ya ba masa a kan hakurin da yake yi da su, ki karfafa masa gwiwa, ko da kuwa kin san ba wani abin da yake yi na a zo a gani.

– In zai fita ki raka shi har bakin kofa.

– Ki tabbatar ya sa kaya masu kyau, ki goge masa takalmansa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Malakar MijiMataMijiTsaraba
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rashin Bai Wa Mata Kulawar Da Ta Dace Daga Maza Masu Harkar Kwallo

Next Post

Yanzu-Yanzu: Tsohon Paparoma Benedict XVI Ya Rasu Yana Da Shekaru 95

Related

Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno
Rahotonni

Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno

20 hours ago
Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi
Rahotonni

Kokarin Minista Tuggar Na Mayar Da Hijirar Masana Daga Nijeriya Zuwa Kasashen Waje Alhairi

21 hours ago
Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar
Rahotonni

Faduwar Jarrabawar JAMB Ta Tayar Da Bukatar Neman Sake Fasalin Hukumar

1 week ago
Gwamna Umar Namadi Ya Dauki Matakan Kai Jihar Jigawa Babban Matsayi
Rahotonni

Gwamna Umar Namadi Ya Dauki Matakan Kai Jihar Jigawa Babban Matsayi

1 month ago
Janar Tiani Ya Fara Sabon Mulkin Shekaru Biyar A Nijar
Rahotonni

Ficewar Kasar Nijar Daga Rundunar Hadin Gwiwa Ta Kasa Da Kasa Barazana Ce Ga Tsaro -Hedikwatar Tsaro

2 months ago
An Gudanar Da Taron Zaman Lafiya Tsakanin Manoma Da Makiyaya
Rahotonni

An Gudanar Da Taron Zaman Lafiya Tsakanin Manoma Da Makiyaya

2 months ago
Next Post
Yanzu-Yanzu: Tsohon Paparoma Benedict XVI Ya Rasu Yana Da Shekaru 95

Yanzu-Yanzu: Tsohon Paparoma Benedict XVI Ya Rasu Yana Da Shekaru 95

LABARAI MASU NASABA

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (3)

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (3)

June 1, 2025
Gwamnan kano

Gwamna Yusuf Ya Bada Hutu A Ranar Litinin Domin Addu’o’i Ga ‘Yan Wasan Kano 22

June 1, 2025
Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina

Majalisar Dokokin Katsina Ta Ayyana Gwamna Radda A Matsayin Dan Takara Daya Tilo A 2027

June 1, 2025
An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya

An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya

June 1, 2025
Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

June 1, 2025
Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

June 1, 2025
Yadda Za Ki Hada Funkasonki

Yadda Za Ki Hada Funkasonki

June 1, 2025
Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu

Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu

May 31, 2025
CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025

CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025

May 31, 2025
Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (2)

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (2)

May 31, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.