• English
  • Business News
Wednesday, August 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Zaben Shugabannin Kungiyar Masu Maganin Gargajiya Ta Kasa Ya Gudana

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
in Labarai
0
Yadda Zaben Shugabannin Kungiyar Masu Maganin Gargajiya Ta Kasa Ya Gudana
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ranar Asabar da ta gabata ce, kungiyar masu sana’ar maganin gargajiya ta kasa ta gudanar da zaven shugabanninta na kasa waxanda za su tafiyar mata da harkokinta na shekaru huxu masu zuwa a xakin taro na otal din Kariya a karamar hukumar Karu na Jihar Nasarawa.

A shekaru 35 na kafa kungiyar, wannan shekarar ce aka zabi shugabannin kungiyar a kan tsarin zabe wanda kowa zai yi murna kan matakin da aka xauka na yin hakan, shekarun da suka gabata a kan yi nadi ne kawai.

  • Dabarar Siyasa Ta Balan-balan Ta Amurka
  • Karancin Kudi Ba Zai Shafi Zaben 2023 Ba —INEC 

Kafin a gudanar da zaven, sai aka bai wa ‘yan takarar mukaman mintuna, inda suka yi wa mabobinsu jawabi a kan abubuwan da za su yi wa ‘yan kungiyar da kuma kungiyar domin samun ci gaba da kowa zai ce sam barka.
Dan takarar muqamin mataimakin shugaban qungiya na Arewa ta tsakiya,

Dakta Baba Audu Boka ya yi wani jawabi wanda ya burge mambobin da ke cikin xakin taron, inda ya ce idan aka zave shi a muqamin zai rika ilmintar da matasa abubuwa daban-daban dangane da maganin gargajiya.

An zabi mutane 23 waxanda za su jagoranci harkokin kungiyar na shekara hudu, da suka hada da Dakta Kabir Muhammed Naborgu a matsayin Shugaban kngiyar, Dakta Okpara Chigozie mataimakin a matsayin mataimakin Shugaban kungiyar, Honorabul (Dr) Abu Huraira Juwadu a matsayin Sakataren kungiya, Dakta Sani Bin Abdullahi a matsayin mai kula da jin dadin ‘yan kungiya, Dakta Goni Ali Hassan a matsayin mataimakin Shugaban kungiyar na Arewa maso gabas, Dakta Ishak Haruna a matsayin Sakataren tsare- tsare, Dakta Fatimatu Yakubu a matsayin Shugabar mata ta Arewa, Dakta Hashiru Halilu a matsayin mataimakin Shugaban kungiyar na Arewa maso yamma.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 8 A Kaduna, Sun Jikkata Wasu

‘Yansanda Sun Ceto Mutum 5 Da Aka Sace A Jihar Kebbi

Sauran sun hada da Dakta Hadiza Ibrahim a matsayin Shugabar mata Arewa ta tsakiya, Dakta Jabbi Muhammed Bawa a matsayin Ma’aji na kungiyar, Dakta Nancy Chinyere a matsayin shugaban kungiyar ta Kudu maso gabas, Dakta Sa’adatu Isma’ila Haruna a matsayin Sakatariyar harkokin kudi, Dakta Nasiru Kaduna a matsayin mai tsawatarwa na kungiyar. Sauran sun hada da Honorabul (Dr) Abubkar Usman a matsayin mai binciken yadda aka kashe kudi, Dakta Baba Audu Boka a matsayin mataimakin shugaban kungiyar na Arewa ta tsakiya, Dakta Abubakar Tahir a matsayin Darektan ayyuka da horarwa, Dakta Abdullahi Idris Muhammed a matsayin Darekan bincike, Dakta Hassan Baba a matsayin mai tsawatarwa, Dakta Adamu Ningi a matsayin shugaban ‘ya’yan kungiya, Dakta Shafi’u Sardaunan Garu a matsayin jakadan kungiya, Dakta Sani Garba NCP, Dakta Ibrahim Abdul a matsayin Jami’in hulda da jama’a.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Maganin GargajiyaShugabanniZabe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Dabarar Siyasa Ta Balan-balan Ta Amurka

Next Post

De Gea Ya Buga Wasanni 400 A Gasar Firimiya

Related

Mazauna Kuyello A Jihar Kaduna Na Cikin Zullumin Bayyanar ‘Yan Ta’addar Ansaru
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 8 A Kaduna, Sun Jikkata Wasu

2 hours ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Labarai

‘Yansanda Sun Ceto Mutum 5 Da Aka Sace A Jihar Kebbi

4 hours ago
Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Ya Yi Hatsari, Ba A San Halin Da Fasinjoji Ke Ciki Ba
Manyan Labarai

NRC Ta Dakatar Da Sufurin Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Bayan Hatsarin Da Ya Yi 

4 hours ago
PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro
Manyan Labarai

PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro

6 hours ago
Kwalara Ta Kashe Mutum 7 A Zamfara, Sama Da Mutum 200 Sun Kamu Da Cutar
Manyan Labarai

Kwalara Ta Kashe Mutum 7 A Zamfara, Sama Da Mutum 200 Sun Kamu Da Cutar

7 hours ago
Gwamnati Ta Fara Aikin Gyara Na’urar Watsa Shirye-shirye Mai Gajeren Zango Ta Gidan Rediyon Muryar Nijeriya
Labarai

Gwamnati Ta Fara Aikin Gyara Na’urar Watsa Shirye-shirye Mai Gajeren Zango Ta Gidan Rediyon Muryar Nijeriya

15 hours ago
Next Post
De Gea Ya Buga Wasanni 400 A Gasar Firimiya

De Gea Ya Buga Wasanni 400 A Gasar Firimiya

LABARAI MASU NASABA

Mazauna Kuyello A Jihar Kaduna Na Cikin Zullumin Bayyanar ‘Yan Ta’addar Ansaru

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 8 A Kaduna, Sun Jikkata Wasu

August 27, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

‘Yansanda Sun Ceto Mutum 5 Da Aka Sace A Jihar Kebbi

August 27, 2025
Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Ya Yi Hatsari, Ba A San Halin Da Fasinjoji Ke Ciki Ba

NRC Ta Dakatar Da Sufurin Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Bayan Hatsarin Da Ya Yi 

August 27, 2025
PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro

PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro

August 27, 2025
Kwalara Ta Kashe Mutum 7 A Zamfara, Sama Da Mutum 200 Sun Kamu Da Cutar

Kwalara Ta Kashe Mutum 7 A Zamfara, Sama Da Mutum 200 Sun Kamu Da Cutar

August 27, 2025
Gwamnati Ta Fara Aikin Gyara Na’urar Watsa Shirye-shirye Mai Gajeren Zango Ta Gidan Rediyon Muryar Nijeriya

Gwamnati Ta Fara Aikin Gyara Na’urar Watsa Shirye-shirye Mai Gajeren Zango Ta Gidan Rediyon Muryar Nijeriya

August 26, 2025
Shin Mummunan Halin Da Aka Shiga Yayin Yakin Duniya Na II Bai Isa Darasi Ba?

Shin Mummunan Halin Da Aka Shiga Yayin Yakin Duniya Na II Bai Isa Darasi Ba?

August 26, 2025
Gwamna Buni Ya Kaddamar Da Dashen Bishiyoyi Na 2025

Gwamna Buni Ya Kaddamar Da Dashen Bishiyoyi Na 2025

August 26, 2025
Firaministan Kasar Sin Li Qiang Ya Taya Nestor Ntahontuye Murnar Zama Sabon Firaministan Kasar Burundi

Firaministan Kasar Sin Li Qiang Ya Taya Nestor Ntahontuye Murnar Zama Sabon Firaministan Kasar Burundi

August 26, 2025
Hatsarin Jirgin Kasa: Gwamna Uba Sani Ya Ba Da Umarnin Talllafawa Fasinjojin Da Ke Cikin Jirgin

Hukumar NRC Ta Dakatar Da Zirga-zirgar Jiragen Kasa Na Abuja zuwa Kaduna

August 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.