• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Zaben Shugabannin Kungiyar Masu Maganin Gargajiya Ta Kasa Ya Gudana

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
in Labarai
0
Yadda Zaben Shugabannin Kungiyar Masu Maganin Gargajiya Ta Kasa Ya Gudana
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ranar Asabar da ta gabata ce, kungiyar masu sana’ar maganin gargajiya ta kasa ta gudanar da zaven shugabanninta na kasa waxanda za su tafiyar mata da harkokinta na shekaru huxu masu zuwa a xakin taro na otal din Kariya a karamar hukumar Karu na Jihar Nasarawa.

A shekaru 35 na kafa kungiyar, wannan shekarar ce aka zabi shugabannin kungiyar a kan tsarin zabe wanda kowa zai yi murna kan matakin da aka xauka na yin hakan, shekarun da suka gabata a kan yi nadi ne kawai.

  • Dabarar Siyasa Ta Balan-balan Ta Amurka
  • Karancin Kudi Ba Zai Shafi Zaben 2023 Ba —INEC 

Kafin a gudanar da zaven, sai aka bai wa ‘yan takarar mukaman mintuna, inda suka yi wa mabobinsu jawabi a kan abubuwan da za su yi wa ‘yan kungiyar da kuma kungiyar domin samun ci gaba da kowa zai ce sam barka.
Dan takarar muqamin mataimakin shugaban qungiya na Arewa ta tsakiya,

Dakta Baba Audu Boka ya yi wani jawabi wanda ya burge mambobin da ke cikin xakin taron, inda ya ce idan aka zave shi a muqamin zai rika ilmintar da matasa abubuwa daban-daban dangane da maganin gargajiya.

An zabi mutane 23 waxanda za su jagoranci harkokin kungiyar na shekara hudu, da suka hada da Dakta Kabir Muhammed Naborgu a matsayin Shugaban kngiyar, Dakta Okpara Chigozie mataimakin a matsayin mataimakin Shugaban kungiyar, Honorabul (Dr) Abu Huraira Juwadu a matsayin Sakataren kungiya, Dakta Sani Bin Abdullahi a matsayin mai kula da jin dadin ‘yan kungiya, Dakta Goni Ali Hassan a matsayin mataimakin Shugaban kungiyar na Arewa maso gabas, Dakta Ishak Haruna a matsayin Sakataren tsare- tsare, Dakta Fatimatu Yakubu a matsayin Shugabar mata ta Arewa, Dakta Hashiru Halilu a matsayin mataimakin Shugaban kungiyar na Arewa maso yamma.

Labarai Masu Nasaba

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

Sauran sun hada da Dakta Hadiza Ibrahim a matsayin Shugabar mata Arewa ta tsakiya, Dakta Jabbi Muhammed Bawa a matsayin Ma’aji na kungiyar, Dakta Nancy Chinyere a matsayin shugaban kungiyar ta Kudu maso gabas, Dakta Sa’adatu Isma’ila Haruna a matsayin Sakatariyar harkokin kudi, Dakta Nasiru Kaduna a matsayin mai tsawatarwa na kungiyar. Sauran sun hada da Honorabul (Dr) Abubkar Usman a matsayin mai binciken yadda aka kashe kudi, Dakta Baba Audu Boka a matsayin mataimakin shugaban kungiyar na Arewa ta tsakiya, Dakta Abubakar Tahir a matsayin Darektan ayyuka da horarwa, Dakta Abdullahi Idris Muhammed a matsayin Darekan bincike, Dakta Hassan Baba a matsayin mai tsawatarwa, Dakta Adamu Ningi a matsayin shugaban ‘ya’yan kungiya, Dakta Shafi’u Sardaunan Garu a matsayin jakadan kungiya, Dakta Sani Garba NCP, Dakta Ibrahim Abdul a matsayin Jami’in hulda da jama’a.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Maganin GargajiyaShugabanniZabe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Dabarar Siyasa Ta Balan-balan Ta Amurka

Next Post

De Gea Ya Buga Wasanni 400 A Gasar Firimiya

Related

Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…
Manyan Labarai

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

17 minutes ago
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

10 hours ago
An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano
Labarai

An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

11 hours ago
Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta
Labarai

Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

13 hours ago
Shiri Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Tabbatar Da Ci Gaban Kasar Sin
Ra'ayi Riga

Shiri Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Tabbatar Da Ci Gaban Kasar Sin

14 hours ago
EFCC Ta Gargaɗi Ƴan Nijeriya Kan Ɓullar Sabbin Hanyoyin Damfarar Kuɗi
Labarai

EFCC Ta Gargaɗi Ƴan Nijeriya Kan Ɓullar Sabbin Hanyoyin Damfarar Kuɗi

15 hours ago
Next Post
De Gea Ya Buga Wasanni 400 A Gasar Firimiya

De Gea Ya Buga Wasanni 400 A Gasar Firimiya

LABARAI MASU NASABA

Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

July 11, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

July 10, 2025
Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

July 10, 2025
Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

July 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

July 10, 2025
Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

July 10, 2025
An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

July 10, 2025
Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

July 10, 2025
Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

July 10, 2025
An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing

An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing

July 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.