ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Zaben Shugabannin Kungiyar Masu Maganin Gargajiya Ta Kasa Ya Gudana

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
Gargajiya

Ranar Asabar da ta gabata ce, kungiyar masu sana’ar maganin gargajiya ta kasa ta gudanar da zaven shugabanninta na kasa waxanda za su tafiyar mata da harkokinta na shekaru huxu masu zuwa a xakin taro na otal din Kariya a karamar hukumar Karu na Jihar Nasarawa.

A shekaru 35 na kafa kungiyar, wannan shekarar ce aka zabi shugabannin kungiyar a kan tsarin zabe wanda kowa zai yi murna kan matakin da aka xauka na yin hakan, shekarun da suka gabata a kan yi nadi ne kawai.

  • Dabarar Siyasa Ta Balan-balan Ta Amurka
  • Karancin Kudi Ba Zai Shafi Zaben 2023 Ba —INEC 

Kafin a gudanar da zaven, sai aka bai wa ‘yan takarar mukaman mintuna, inda suka yi wa mabobinsu jawabi a kan abubuwan da za su yi wa ‘yan kungiyar da kuma kungiyar domin samun ci gaba da kowa zai ce sam barka.
Dan takarar muqamin mataimakin shugaban qungiya na Arewa ta tsakiya,

ADVERTISEMENT

Dakta Baba Audu Boka ya yi wani jawabi wanda ya burge mambobin da ke cikin xakin taron, inda ya ce idan aka zave shi a muqamin zai rika ilmintar da matasa abubuwa daban-daban dangane da maganin gargajiya.

An zabi mutane 23 waxanda za su jagoranci harkokin kungiyar na shekara hudu, da suka hada da Dakta Kabir Muhammed Naborgu a matsayin Shugaban kngiyar, Dakta Okpara Chigozie mataimakin a matsayin mataimakin Shugaban kungiyar, Honorabul (Dr) Abu Huraira Juwadu a matsayin Sakataren kungiya, Dakta Sani Bin Abdullahi a matsayin mai kula da jin dadin ‘yan kungiya, Dakta Goni Ali Hassan a matsayin mataimakin Shugaban kungiyar na Arewa maso gabas, Dakta Ishak Haruna a matsayin Sakataren tsare- tsare, Dakta Fatimatu Yakubu a matsayin Shugabar mata ta Arewa, Dakta Hashiru Halilu a matsayin mataimakin Shugaban kungiyar na Arewa maso yamma.

LABARAI MASU NASABA

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Sauran sun hada da Dakta Hadiza Ibrahim a matsayin Shugabar mata Arewa ta tsakiya, Dakta Jabbi Muhammed Bawa a matsayin Ma’aji na kungiyar, Dakta Nancy Chinyere a matsayin shugaban kungiyar ta Kudu maso gabas, Dakta Sa’adatu Isma’ila Haruna a matsayin Sakatariyar harkokin kudi, Dakta Nasiru Kaduna a matsayin mai tsawatarwa na kungiyar. Sauran sun hada da Honorabul (Dr) Abubkar Usman a matsayin mai binciken yadda aka kashe kudi, Dakta Baba Audu Boka a matsayin mataimakin shugaban kungiyar na Arewa ta tsakiya, Dakta Abubakar Tahir a matsayin Darektan ayyuka da horarwa, Dakta Abdullahi Idris Muhammed a matsayin Darekan bincike, Dakta Hassan Baba a matsayin mai tsawatarwa, Dakta Adamu Ningi a matsayin shugaban ‘ya’yan kungiya, Dakta Shafi’u Sardaunan Garu a matsayin jakadan kungiya, Dakta Sani Garba NCP, Dakta Ibrahim Abdul a matsayin Jami’in hulda da jama’a.

Gargajiya
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi
Labarai

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga
Manyan Labarai

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100
Labarai

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Next Post
De Gea Ya Buga Wasanni 400 A Gasar Firimiya

De Gea Ya Buga Wasanni 400 A Gasar Firimiya

LABARAI MASU NASABA

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026
Maniyyatan Nijeriya

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Jigilar Alhazan Nijeriya Daga Saudiyya

June 23, 2026
Kamfanin Sin Ya Kammala Babban Aikin Samar Da Ruwa A Babban Birnin Nijeriya

Kamfanin Sin Ya Kammala Babban Aikin Samar Da Ruwa A Babban Birnin Nijeriya

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.