• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sadik Ango Wanda Aka Sace A Jirgin Kasan Kaduna Ya Lashe Zaben Dan Majalisar Tarayya A PDP

by Idris Umar
3 years ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
Sadik Ango Wanda Aka Sace A Jirgin Kasan Kaduna Ya Lashe Zaben Dan Majalisar Tarayya A PDP
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Daya daga cikin fasinjojin jirgin kasan Kaduna-Abuja ya lashe zaben Dan majalisa a jambiyar PDP.

Sadik Ango Abdullahi, ɗane ga Farfesa Ango Abdullahi, kuma wanda ya lashe zaben fid-da gwanin PDP yana hannun ’yan bindiga daji tsawon lokaci masu yawa ya kayar da Dan majalisa mai ci a mazabar karamar hukumar Sabon Garin Jihar Kaduna cikin karamin lokaci batare da wani hargitsiba.

Haka ya biyo bayan bayyana sakamakon zaben da baturen zabe na karamar hukumar ya yi jim kadan bayan kammala zaben dan Majalisar tarayya a ofishin INEC da ke GRA Sabon Garin Zariya.

Jami’in zaben, Dokta Hashim Mohammed Sulaiman, ya sanar da cewa Sadik Ango Abdullahi na jam’iyyar PDP ya samu kuri’a 33,616 inda ya kayar da mai rike da kujerar, Mohammed Garba Datti, na jami’iyyar APC da ya samu kuri’a 31,737

Sauran wadanda suka kara a zaɓen sune Abubakar Abdulsalam na jam’iyar ADC da ya sami kuri’u 216, da Mohammed Lawal Shehu na jam’iyyar PRP da ke da kuri’a 222, sa’ilin da Abubakar Umar Bomo na jam’iyyar NNPP, ya samu kuri’a 2,368.

Labarai Masu Nasaba

Kwamitin Shura Na Kano Ya Dakatar Da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

Sauran yan takarar da suka sha kayi sun hada da Ismaila Mohammed na jam’iyyar N.I.M 125, da Lawal Ummar na Labour Party da ya sami kuri’a 8325.

Sadik Ango Abdullahi, da ne ga Shugaban Kungiyar Dattawan Arewa ne kuma basarake a madarautar Zazzau, Farfesa Ango Abdullahi da kuma tsohuwar Sanata a Jihar Taraba,wato margayya Hajiya A’isha Jummai Alhassan (Maman Taraba).

Idan baku mantaba shi Sadik Ango Abdullahi, ya lashe zaben fitar da gwani na jam’iyar PDP a lokacin yana tsare ne a hannun ‘yan bindaga da sukayi garkuwa da fasinjojin jirgin kasa Abuja zuwa Kaduna a shekarar da ta gabata.

Tuni dai jama’a sukayi dafifi a gidan zabebben Dan majalisar dake GRA Zariya don tayashi murnar samun nasaran.

Sadin Ango Abdullahi ya kayar da abokin takaran nashine honorabul Garba Datti Babawo shugaban kwamitin tashoshin jiragen ruwa na kasa a majalisar tarayya da kuri’u masu dama.

Honorabul Garba Datti shene ya rike mukamin Dan majalisar sau hudu yana neman zuwa na biyar a wannan karon Allah bai nufaba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sakamakon Zaben Shugaban Kasa A Kananan Hukumomi 16 Na Jihar Bauchi

Next Post

Da Dumi-Dumi: Sanata Abdul Ningi Ya Lashe Zaben Sanatan Bauchi Ta Tsakiya

Related

Kwamitin Shura Na Kano Ya Dakatar Da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi
Da ɗumi-ɗuminsa

Kwamitin Shura Na Kano Ya Dakatar Da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

4 days ago
NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025
Da ɗumi-ɗuminsa

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

3 weeks ago
DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu
Da ɗumi-ɗuminsa

DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu

3 weeks ago
Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

1 month ago
Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Ya Yi Hatsari, Ba A San Halin Da Fasinjoji Ke Ciki Ba
Da ɗumi-ɗuminsa

Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Ya Yi Hatsari, Ba A San Halin Da Fasinjoji Ke Ciki Ba

1 month ago
Da Ɗumi-Ɗumi: Jami’an Tsaro Sun Kama Manyan Shugabannin Ƙungiyar Ansaru 2
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Ɗumi-Ɗumi: Jami’an Tsaro Sun Kama Manyan Shugabannin Ƙungiyar Ansaru 2

2 months ago
Next Post
Da Dumi-Dumi: Sanata Abdul Ningi Ya Lashe Zaben Sanatan Bauchi Ta Tsakiya

Da Dumi-Dumi: Sanata Abdul Ningi Ya Lashe Zaben Sanatan Bauchi Ta Tsakiya

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

October 5, 2025
Ban Bar PDP Ba, Ina Gangamin Hadin Gwiwa Ne Don Tunkarar APC A 2027 – Atiku

Atiku Ya Zargi Tinubu Da Fifita Ziyarar Siyasa A Maimaikon Ta Waɗanda Rashin Tsaro Ya Shafa 

October 5, 2025
Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 

Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 

October 5, 2025
Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

October 5, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Wanda Ake Zargi Da Haɗa-baki Kan Sace Mai Anguwa A Kano

October 5, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

October 5, 2025
Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.