• English
  • Business News
Tuesday, June 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yanzu-yanzu: Sanata Ahmed Lawan Ya Lashe Mazabarsa A Yobe Ta Arewa

by Muhammad Maitela
2 years ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
Yanzu-yanzu: Sanata Ahmed Lawan Ya Lashe Mazabarsa A Yobe Ta Arewa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Majalisar Dattawan Nijeriya, Sanata Ahmed Lawan ya lashe mazabarsa ta Arewacin Yobe da gagarumar nasara a zaben majalisun tarayya da na Shugaban kasa wanda ya gudana ranar Asabar a fadin kasar nan.

Da take sanar da sakamakon zaben da misalin 11:30 na daren ranar Lahadi, Baturiyar zaben (Returning Officer), Farfesa Omolola Aduloju, daga Jami’ar Gwamnatin Tarayya dake Gashu’a, a cibiyar tattarawa da sanar da sakamakon zaben kananan hukumomi shida (6) na Yobe ta Arewa; Bade, Jakusko, Karasuwa, Nguru, Yusufari da Machina, ta bayyana dan takarar jam’iyyar APC, Sanata Ahmed Lawan a matsayin wanda ya samu nasara a zaben.

Ta kara da cewa, a cikin adadin kuri’un da aka yi rijista a kananan hukumomin, kimanin 122136, da yawan kuri’un da aka jefa a zaben 126677, sannan kuma da kuri’u 4541 da suka lalace; jam’iyyar NNPP ta samu kuri’u 7210, sai PDP mai kuri’u 22849, yayin da jam’iyyar APC ta samu adadin kuri’u 91318 a ilahirin kananan hukumomi shida a yankin.

Jami’ar zaben ta bayyana cewa, “Ni Farfesa Omolola, a matsayin Baturiyar zabe a Yobe ta Arewa, wanda ya gudana ranar 25 ga watan Fabarairun 2023, zabe ne da yan takara suka fafata. Kuma bisa dokar hukumar zabe mai zaman kanta (INEC), Sanata Ahmed Lawan na jam’iyyar APC shi ne dan takarar da ya zarta abokan takararsa da yawan kuri’u 91318, saboda haka na ayyana shi a matsayin wanda ya samu nasarar lashe zabe a Yobe ta Arewa.”

Kamar yadda sakamakon ya nuna, Sanata Lawan ya doke abokan takararsa na jam’iyyar PDP, Hon. Ilu Bello Yusufari, wanda ya samu kuri’u 22849, da kuma Hon. Daiyabu Garba Hamza na jam’iyyar NNPP mai kuri’u 7210, da Hon. Sheriff Alhaji Bunu na jam’iyyar ADC mai kuri’u 756.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Soke Ziyarar Kaduna, Zai Tafi Benuwe Saboda Rikice-Rikice

An Kama Mata Da Mahaifiyar Ƙasurgumin Ɗan Bindiga Ado Aliero A Saudiyya

Bugu da kari, an gudanar da zaben tare da sanar da sakamakon zaben a gaban wakilan yan takara da na jam’iyyu, jami’an tsaro da yan jaridu tare da masu sanya ido, cikin tsanaki da kwanciyar hankali.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Da Dumi-Dumi: Sanata Abdul Ningi Ya Lashe Zaben Sanatan Bauchi Ta Tsakiya

Next Post

Yanzu-Yanzu: Dan Majalisar Dokokin Jihar Legas, Hon. Jimoh, Ya Rasu

Related

Tinubu Ya Nemi Jihohi Su Dakatar Da Karbar Haraji A Kan Masu Safarar Kayan Abinci
Da ɗumi-ɗuminsa

Tinubu Ya Soke Ziyarar Kaduna, Zai Tafi Benuwe Saboda Rikice-Rikice

19 hours ago
An Kama Mata Da Mahaifiyar Ƙasurgumin Ɗan Bindiga Ado Aliero A Saudiyya
Da ɗumi-ɗuminsa

An Kama Mata Da Mahaifiyar Ƙasurgumin Ɗan Bindiga Ado Aliero A Saudiyya

4 weeks ago
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?
Da ɗumi-ɗuminsa

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

1 month ago
Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma
Da ɗumi-ɗuminsa

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

1 month ago
Gobara Ta Tashi A Barikin Sojoji A Borno, Bama-bamai Sun Fashe
Da ɗumi-ɗuminsa

Gobara Ta Tashi A Barikin Sojoji A Borno, Bama-bamai Sun Fashe

2 months ago
Matatar Dangote Ta Sake Rage Farashin Man Fetur Zuwa N835 Kan Kowace Lita
Da ɗumi-ɗuminsa

Matatar Dangote Ta Sake Rage Farashin Man Fetur Zuwa N835 Kan Kowace Lita

2 months ago
Next Post
Yanzu-Yanzu: Dan Majalisar Dokokin Jihar Legas, Hon. Jimoh, Ya Rasu

Yanzu-Yanzu: Dan Majalisar Dokokin Jihar Legas, Hon. Jimoh, Ya Rasu

LABARAI MASU NASABA

Matatar Mai ta Haifa Ta Dakatar Da Ayyukanta Bayan Harin Iran

Matatar Mai ta Haifa Ta Dakatar Da Ayyukanta Bayan Harin Iran

June 17, 2025
Sirikin Buhari Ya Fice Daga Jam’iyyar APC A Kaduna

Dalilin Mara Wa Tinubu Baya Ba Tare da Ambaton Shettima Ba – Shugaban APC Na Arewa Maso Gabas

June 17, 2025
Sabon Shirin Gwamnatin Katsina: Za A Fara Sauya Tunanin Tubabbun ‘Yan Bindiga

Sabon Shirin Gwamnatin Katsina: Za A Fara Sauya Tunanin Tubabbun ‘Yan Bindiga

June 17, 2025
‘Yansanda Sun Kama Matasa 51 da Ake Zargi Da Faɗan Daba A Kano

‘Yansanda Sun Kama Matasa 51 da Ake Zargi Da Faɗan Daba A Kano

June 17, 2025
Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

June 16, 2025
Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda

Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda

June 16, 2025
Sarkin Musulmi Ya Nuna Baƙin Ciki Kan Kisan Kiyashi A Binuwe

Sarkin Musulmi Ya Nuna Baƙin Ciki Kan Kisan Kiyashi A Binuwe

June 16, 2025
Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

June 16, 2025
Sin Ta Fatattaki Laifukan Zamba Ta Shafin Intanet 294,000 A Bara

Sin Ta Fatattaki Laifukan Zamba Ta Shafin Intanet 294,000 A Bara

June 16, 2025
Masu Garkuwa Da Mutane Sun Dira Jihar Kogi, Sun Sace Wani Basarake

Masu Garkuwa Da Mutane Sun Dira Jihar Kogi, Sun Sace Wani Basarake

June 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.