• English
  • Business News
Thursday, October 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zulum Ya Kafa Kwamitin Bincike Game Da Gobarar Kasuwar Maiduguri

by Sadiq
3 years ago
Zulum

Gwamna Babagana Zulum na Jihar Borno, ya kafa wani babban kwamitin bincike mai mambobi 24 kan gobarar da ta tashi a kasuwar Monday Market a ranar Litinin a Maiduguri.

Kamfanin dillancin labarai (NAN) ya rawaito cewa wata gobara mai ban mamaki ta kone gaba daya rukunin kasuwar a ranar Lahadi.

  • Lokaci Ya Yi Da Zan Sanya Kowa Farin Ciki A Nijeriya —Tinubu
  • Da Dumi-Dumi: INEC Ta Ayyana Bola Tinubu A Matsayin Sabon Zababben Shugaban Kasa

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da sakataren gwamnatin jihar, Alhaji Usman Shuwa ya fitar a ranar Talata.

Shuwa ya ce kwamitin kuma zai dauki nauyin bayar da agajin gaggawa ga wadanda gobarar ta shafa.

Ya ce sharuddan kwamitin sun hada da tantance musabbabin aukuwar gobarar nan take, domin tantancewa da kuma tabbatar da ko akwai wasu mutane na musamman da ke da alhakin faruwar lamarin kai tsaye ko a fakaice.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Saki Naira Biliyan 2.3 Ga ASUU

Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

Kwamitin a cewarsa, zai kuma duba irin girman gobarar da kuma barnar da aka yi a gine-ginen tare da tantance irin tallafin da za a bai wa wadanda gobarar ta shafa.

Haka kuma za ta tantance ainihin adadin mutanen da suka yi asara tare da tabbatar da adadin dukiyoyin da kowane daya daga cikin mutanen da suka rasa a sanadiyyar gobarar.

Kwamitin yana da Injiniya Zarami Dungus a matsayin Shugaba, yayin da Sakataren Kasuwar Monday Market zai kasance Sakataren Kwamitin.

Kamfanin Dillancin Labarai (NAN), ya ruwaito cewa, gwamnatin Jihar Borno ta fitar da Naira biliyan daya a matsayin tallafi ga wadanda abin ya shafa.

Zababben mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima da shugaban manyan makarantu (Tetfund), Kashim Ibrahim sun bayar da gudunmuwar Naira miliyan 100 kowanne.

NAN ya ruwaito cewa kasuwar ta kafu ne kimanin shekaru 35 da suka gabata yayin da kasuwar ta kasance mafi girma a yankin Arewa maso Gabas kuma jigon tattalin arzikin Borno.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Asuu
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Saki Naira Biliyan 2.3 Ga ASUU

October 29, 2025
Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro
Labarai

Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

October 29, 2025
majalisar kasa
Labarai

Majalisar Wakilai Ta Amince Da Bukatar Amso Bashin Dala Biliyan 2.34 A Kasuwar Jari Ta Duniya

October 29, 2025
Next Post
Shugaban Faransa Zai Yi Ziyarar Kwanaki 5 A Afrika

Shugaban Faransa Zai Yi Ziyarar Kwanaki 5 A Afrika

LABARAI MASU NASABA

Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

Sakamakon Nazarin CGTN Ya Yabawa Gudunmuwar Sin Ga Dunkulewar Yankin Asiya Da Pasifik

October 29, 2025
Asuu

Gwamnatin Tarayya Ta Saki Naira Biliyan 2.3 Ga ASUU

October 29, 2025
Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

Sabon Ingantaccen Hadin Gwiwar “Sin-ASEAN 3.0″ Ya Kafa Sabon Misali Na Hadin Kan Yanki

October 29, 2025
Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba Tare Da Sun Ajiye Makamai Ba Tamkar Miƙa Wuya Ne – Gwamna Lawal ga Hukumomin Tsaro

October 29, 2025
An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest

An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest

October 29, 2025
majalisar kasa

Majalisar Wakilai Ta Amince Da Bukatar Amso Bashin Dala Biliyan 2.34 A Kasuwar Jari Ta Duniya

October 29, 2025
An Samu Ingantuwar Yanayin Iska Da Ruwa Cikin Watanni 9 Na Farkon Bana A Sin

An Samu Ingantuwar Yanayin Iska Da Ruwa Cikin Watanni 9 Na Farkon Bana A Sin

October 29, 2025
Kotu Ta Umarci Ƙwace Dala 49,700 Daga Tsohon Jami’in INEC

Kotu Ta Umarci Ƙwace Dala 49,700 Daga Tsohon Jami’in INEC

October 29, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kara Kyautata Tsarin Kare Muradun Al’umma A Bangaren Shari’a

Yadda Kasar Sin Ke Kara Kyautata Tsarin Kare Muradun Al’umma A Bangaren Shari’a

October 29, 2025
COAS Shaibu Ya Sha Alwashin Murƙushe ‘Yan Ta’addar Lakurawa 

COAS Shaibu Ya Sha Alwashin Murƙushe ‘Yan Ta’addar Lakurawa 

October 29, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.