• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

APC Ta Bai Wa INEC Kwanaki 7 Don Sake Nazarin Sakamakon Zaben Gwamnan Kano

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
APC Ta Bai Wa INEC Kwanaki 7 Don Sake Nazarin Sakamakon Zaben Gwamnan Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jam’iyyar APC a Jihar Kano, ta bai wa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) wa’adin kwanaki bakwai don sake duba sakamakon zaben gwamnan jihar.

Leadership Hausa ta ruwaito cewa jami’in zaben Kano, Farfesa Ahmad Doko Ibrahim ya bayyana Abba Kabir Yusuf na jam’iyyar NNPP a matsayin wanda ya lashe zaben.

  • Magoya Bayan Peter Obi Sun Gudanar Da Zanga-Zanga A Abuja Kan Zaben 2023
  • Zan Yi Salon Mulki Irin Na Kwankwaso —Abba Gida-Gida

Ya jingina wannan furucin ne a kan fassarar da ya yi wa dokar zabe da kuma ka’idojin zabe cewa inda aka soke zabe sakamakon tashin hankali a kidaya tazarar shugabanci tsakanin na farko da wanda ya zo na biyu ba.

Sai dai a jawabin da jam’iyyar ta yi a taron manema labarai a ranar Talata, ta bakin mai ba ta shawara kan harkokin shari’a na jihar, Barista Abdul Fagge, ta ce jami’in hukumar zabe ta INEC ya yi kurakurai tare da yin zagon kasa ga dokar zabe ta hanyar bambance soke-soke saboda tashin hankali da wuce gona da iri.

Fagge ya ce an tattara katunan zabe 273,442 a wuraren da aka soke zaben sakamakon tashin hankali da kuma yawan kuri’u, adadin da ya ce ya nuna cewa tazarar (128,897) da aka yi amfani da ita wajen bayyana Yusuf na NNPP bai wadatar ba bisa ga dokar zabe.

Labarai Masu Nasaba

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Ya ce, abin mamaki ne a ce da zaben guda 16 na ‘yan majalisar dokokin da aka gudanar a rana guda kuma a karkashin sharuddan da INEC ta ce ba a kammala ba.

A nasa bangaren, Shugaban Majalisar Wakilai, Alhassan Ado Doguwa, ya ce INEC ba ta bi sharuddan da ta yi amfani da su wajen bayyana sakamakon zaben mazabarsa na tarayya a matsayin wanda bai kammala ba.

Shi ma da yake jawabi, dan takarar gwamna a jam’iyyar APC a jihar, Nasir Yusuf Gawuna, ya yi kira ga magoya bayan jam’iyyar da su ci gaba da kwantar da hankulan jama’a, tare da jajantawa iyalan wadanda suka rasa rayukansu da kuma wadanda suka yi asarar dukiyoyinsu.

Gawuna, mataimakin gwamnan jihar, ya bayyana fatansa na cewa INEC za ta yi abin da ya kamata.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Abba Kabir YusufAPCGawunaINECkanoZaben Gwamna
ShareTweetSendShare
Previous Post

Demokuradiyya Irin Na Amurka Ya Kawo Illa Ga Duniya

Next Post

CMG Da VGTRK Sun Yi Hadin Gwiwa Wajen Raya Bayanan Bidiyo Na Tarihi

Related

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya
Manyan Labarai

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

13 hours ago
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano
Manyan Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

1 day ago
Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

2 days ago
Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi
Manyan Labarai

Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

2 days ago
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa
Manyan Labarai

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

2 days ago
Hukumar kashe gobara
Manyan Labarai

An Samu Asarar Dukiya ta Miliyan ₦273, Tare Da Mutuwar Mutum 5 A Kano – Hukuma

2 days ago
Next Post
CMG Da VGTRK Sun Yi Hadin Gwiwa Wajen Raya Bayanan Bidiyo Na Tarihi

CMG Da VGTRK Sun Yi Hadin Gwiwa Wajen Raya Bayanan Bidiyo Na Tarihi

LABARAI MASU NASABA

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.