• English
  • Business News
Tuesday, August 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Fitar Da Rahoton Take Hakkin Dan Adam A Amurka A Shekarar 2022

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Ta Fitar Da Rahoton Take Hakkin Dan Adam A Amurka A Shekarar 2022
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yau ne, ofishin yada labarai na majalisar gudanarwar kasar Sin ya fitar da rahoton take hakkin dan Adam a Amurka a shekarar 2022.

Rahoton ya ce, shekarar ta 2022 ta shaida wani gagarumin koma baya ga hakkin dan Adam na Amurka.

  • Girgizar Kasa Ta Kashe Mutum 7, Mutane 60 Sun Bace A Kasar Ecuador 

Ya kara da cewa, a Amurka, kasar da ke yiwa kanta lakabi da “mai kare hakkin da-adam”, cututtuka masu tsanani kamar siyasar kudi, da nuna wariyar launin fata, da matsalar harbin bindiga, da yadda ’yan sanda ke cin zarafin jama’a, da bambanci tsakanin masu arziki da talakawa sun yi kamari.

A cewar rahoton, dokoki na kare hakkin dan Adam, da na shari’a, sun fuskanci mummunan koma-baya, wanda ke kara tauye hakki da ’yancin Amurkawa.

Ranar 27 ga wata, rana ce ta matukar bakin ciki ga wasu iyalan Amurkawa. A wannan rana da safe, ’yan shekaru tara 3 da wasu baligai 3 sun rasa rayukansu cikin harbe-harben da aka yi a makarantar firamare na birnin Nashville da ke jihar Tennessee. Mafarki maras dadi ya sake abkuwa. Ba shakka Amurka ta gamu da matsala.

Labarai Masu Nasaba

Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya

Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC

Yau Talata kasar Sin ta gabatar da rahoto kan yadda Amurka ta keta hakkin dan Adam a shekarar 2022, wanda ya bayyana wa duniya gaskiyar Amurka.

Rahoton ya yi karin bayani kan yadda aka kara keta hakkin jama’ar Amurka da lalata ’yancinsu a shekarar bara da ta gabata. Amurka ta samu koma baya wajen kiyaye hakkin dan Adam. Ban da haka kuma, rahoton ya ce, Amurka, kasa ce da ta samun harbe-harben bindiga a makarantu. A shekarar 2022 kawai, yawan harbe-harben da aka yi a makarantun Amurka ya kai 302, wanda ya kafa tarihi tun bayan shekarar 1970. Harbe-harben bindiga sun zama babban dalilin da ya haifar da mutuwar kananan yara a Amurka.

Ba a tabbatar da tsaron lafiyar al’ummar Amurka ba, yayin da masu kudi suka yi amfani da kudinsu cikin zabe. Matsalar nuna bambancin launin fata ta kara yin kamari, yayin da gibin da ke tsakanin masu kudi da matalauta yake karuwa. Amurka ta gaza kiyaye hakkin dan Adam a gida. Kuma gwiwar Amurkawa ta sanyaya dangane da salon demokuradiyya da hakkin dan Adam na kasar duka. Amma kuma ’yan siyasar Amurka sun ci gaba da sukar wa wasu kasashe.

Salon hakkin dan Adam na Amurka, mafarki ne mafi rashin dadi na Amurkawa, da ma na al’ummomin kasa da kasa. (Mai fassarawa: Ibrahim, Tasallah Yuan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Aikin Umara: Hatsarin Mota Ya Ci Rayukan Mutum 20 Da Dama Sun Jikkata A Saudiyya

Next Post

Buhari Ya Kaddamar Da Fara Hakar Danyen Mai A Jihar Nasarawa

Related

Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya
Daga Birnin Sin

Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya

33 minutes ago
Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC
Daga Birnin Sin

Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC

2 hours ago
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harbar Rukunonin Taurarin Dan Adam 10 
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harbar Rukunonin Taurarin Dan Adam 10 

2 hours ago
An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing
Daga Birnin Sin

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

19 hours ago
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO
Daga Birnin Sin

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Sin Ta Yi Rawar Gani A Fannin Bunkasa SCO

19 hours ago
CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II
Daga Birnin Sin

CGTN Poll: Ba Da Kariya Shi Ne Tuna Baya—-Shekaru 80 Bayan Yakin Duniya Na II

20 hours ago
Next Post
Buhari Ya Kaddamar Da Fara Hakar Danyen Mai A Jihar Nasarawa

Buhari Ya Kaddamar Da Fara Hakar Danyen Mai A Jihar Nasarawa

LABARAI MASU NASABA

Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya

Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya

August 26, 2025
Hatsarin Jirgin Kasa: Gwamna Uba Sani Ya Ba Da Umarnin Talllafawa Fasinjojin Da Ke Cikin Jirgin

Hatsarin Jirgin Kasa: Gwamna Uba Sani Ya Ba Da Umarnin Talllafawa Fasinjojin Da Ke Cikin Jirgin

August 26, 2025
Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC

Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC

August 26, 2025
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harbar Rukunonin Taurarin Dan Adam 10 

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harbar Rukunonin Taurarin Dan Adam 10 

August 26, 2025
Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Ya Yi Hatsari, Ba A San Halin Da Fasinjoji Ke Ciki Ba

Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Ya Yi Hatsari, Ba A San Halin Da Fasinjoji Ke Ciki Ba

August 26, 2025
Saka Zai Yi Jinyar Makonni 4 Sakamakon Rauni Da Ya Samu A Wasan Leeds

Saka Zai Yi Jinyar Makonni 4 Sakamakon Rauni Da Ya Samu A Wasan Leeds

August 26, 2025
‘Yan Kasuwa Na Neman Diyya Bayan Rushe Kasuwar Alaba Rago A Legas

‘Yan Kasuwa Na Neman Diyya Bayan Rushe Kasuwar Alaba Rago A Legas

August 26, 2025
Ɗaruruwan ‘Yan APC Sun Koma ADC A Sakkwato Saboda Rashin Tsaro Da Talauci

Ɗaruruwan ‘Yan APC Sun Koma ADC A Sakkwato Saboda Rashin Tsaro Da Talauci

August 26, 2025
Yajin Aikin ASUU Na Barazana Ga Ci Gaban Kasa

ASUU Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Rashin Cika Mata Alƙawura

August 26, 2025
Ranar Hausa Ta Duniya: Ba Ka Iyawa Duk Dagewarka Kuma Ba A Yaba Maka

Ranar Hausa Ta Duniya: Ba Ka Iyawa Duk Dagewarka Kuma Ba A Yaba Maka

August 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.